TATTAUNAWA TA MUSAMMAM EPISODE 1

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 18 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 179

  • @هارونهاروز
    @هارونهاروز 5 หลายเดือนก่อน +5

    masha Allah Malan oumar hashim godeya mukeyi da tounatar wa wannan gaskiya ne Manzo Allah s a w dan shi akayi duniya da lahiya ya Allah duk masu magana banza akan Manzon Allah s a w da iyalan gidan Manzo Allah s a w kahanashi konciyar hankali duniya da lahira kuma wlh wlh wlh yakamata duk masu irin wannan maggangan nou banza akan Manzon Allah s a w akashé su dama cen ba musulmi bane wlh

  • @mustaphamuhammad5495
    @mustaphamuhammad5495 5 หลายเดือนก่อน +8

    Wallahi kana ban mamaki Malam idan waazi zakayi kaje kanemi ilimi idan harkar film zakayi kayi bakasan cewa ci da addini haramun bane Kuma kullum kana iqirarin kanason Manzon Allah (S.A.W) shi ko sahabbansa waye yayi wasan kwaikwayo ko daya daga cikin magabata amsa babu, a karshe Allah (S.W.T) cewa yayi da wasa abinso ne da ya turo mana annabin wasa. Idan zakayi wasan kwaikwayonka kayi amma kadaina jinginashi da addini Malam, an taba tamyarka yaushe zakagama izzar so wai amsar daka bayar itace wai duk Wanda yake tambayar yaushe zakagama izzar so baya kishin addinin musulumchi menene hadin addinin musulumchi da wasan kwaikwayonka ko ka dauka kowa yahiline so you have to be guided Malam Umar Hashim

    • @shamsudeenmusa6737
      @shamsudeenmusa6737 5 หลายเดือนก่อน

      Ka manta da makaryaci

    • @respected442
      @respected442 5 หลายเดือนก่อน

      Fada masa gaskiya ni haushima yakeban

  • @gubiisa3562
    @gubiisa3562 5 หลายเดือนก่อน +4

    Salallahu Alaika wa'alika wasallim Ya Rasulullah, Ya Sayyadil Wujudi Ya Khairi Khalgillah.

  • @saminuusman9039
    @saminuusman9039 5 หลายเดือนก่อน +1

    we have ur time master continue mlm umar Hashim we love whatever you are talk thank you

  • @AmadouToudounmori
    @AmadouToudounmori 5 หลายเดือนก่อน +4

    Yakamata mujitsoron Allah ya Allah dukawuya dukawahala kabarmudasoyaya mahanmadu Rasulullah kuma kabarmu dakaouna mahanmadu Rasulullah SAW Amin ya haiyou ya kayoum malam Umar Hashim Allah ya kara daoukaka Amin ya haiyou ya kayoum Allah ya kara muna soyayya Annabi Muhammad Rasulullah SAW Amin soumma Amin❤❤❤

  • @IbrahimHadeja
    @IbrahimHadeja 5 หลายเดือนก่อน +11

    Babammu Marigayi Dr Ahmad Buk cewa yayi duk wadda yake wannan mummunan maganar kace dashi ina makomar nasa mahaifan? Sannan yayi gargadi da cewa yin wannan maganar wulakanta Manzon Allah ne da munana ladabi gareshi tareda da koyawa mutane wulakanta Manzon Allah Sallallahu alayhi wa sallam. Mu kuma Wallahi Tallahi mun sani komai Sunnar mutum a Nigeria bai isa yace yafi Marigayi Dr Ahmad Buk yiwa Sunnar Manzon Allah Hidima saboda sai daya karantar da dukkan Kutubul Sitta da Muwatta da Sharhul Sunna kafin Allah Ya karbi rayuwarsa dattijon arziki.

    • @S_Misau
      @S_Misau 5 หลายเดือนก่อน

      Gaskiya ne

  • @usmanhashim6661
    @usmanhashim6661 5 หลายเดือนก่อน +3

    Lawan Ahmad Mungode da nasiha, Allah yabarmu da Manzon Allah da ahlinsa.

  • @BailaouAli
    @BailaouAli 5 หลายเดือนก่อน +3

    Innalillahi wa ina ileïhi raji’un 😭😭😭Ya Allah ka gafarta muna don darajen annabi muhamadu rasululahi SWS🤲🏾🤲🏾

  • @assoumaneroukaya8522
    @assoumaneroukaya8522 5 หลายเดือนก่อน +7

    Allah y kara annabi daraja❤❤❤

  • @rachidoubanyo2287
    @rachidoubanyo2287 5 หลายเดือนก่อน

    Wallahi Wallahi
    Allah Kaseda Mun Barranta Da Wadannan
    Sin Mitunsi Ga Fiyayyan Halitta SAW
    Annabi Bamasiki Mun Barranta 😭😭😭
    Uzuri Muke Yaarasulullahi Sallallahu Alaika🤲

  • @dimanchebbloveousoman217
    @dimanchebbloveousoman217 5 หลายเดือนก่อน +5

    Masha Allah Soyayya Annabi Muhammad S.A.W 💪✊💪

  • @IbrahimLamido-ed2dm
    @IbrahimLamido-ed2dm 5 หลายเดือนก่อน

    You have done a wonderful job!
    May Allah reward you abundantly.
    Weldon sir

  • @HussainiIsyaku-wu2ez
    @HussainiIsyaku-wu2ez 5 หลายเดือนก่อน

    Alhamdulilla Allah Ya Kara Lafiya Sayyadi Malam Umar Hashim

  • @MaharazouMahaman-f7y
    @MaharazouMahaman-f7y 5 หลายเดือนก่อน

    Allah ya karama annabi daraja Dan annabi Mahamoudu rasulilahi S..A..W❤❤❤❤❤

  • @UmmusalmaMusa-l1t
    @UmmusalmaMusa-l1t 5 หลายเดือนก่อน +5

    Malam lawan kayi kuskure annabi Muhammad badan shi aka yimuba allah ya haliccemu ne sbd mu bauta masa
    Sannan ba ayi duniya dan shiba domin duniyar kazama ce kuma daa danshi akayita da bai bartaba

    • @kalifantakagudantuwo1088
      @kalifantakagudantuwo1088 5 หลายเดือนก่อน

      Amma Kai da kikine koh

    • @aliyubaba7111
      @aliyubaba7111 5 หลายเดือนก่อน

      shasha kawai dan babanka akayita

    • @kalifantakagudantuwo1088
      @kalifantakagudantuwo1088 5 หลายเดือนก่อน

      @@aliyubaba7111 ai wannan tsinanne ne wallahi bashida hankali

    • @ibraimasala4
      @ibraimasala4 5 หลายเดือนก่อน +1

      @@aliyubaba7111da gaskene wlh bayi duniya don manzon Allah (saw)ba muma masoyan manzon Allah sai de gyara muke yi

    • @ibraimasala4
      @ibraimasala4 5 หลายเดือนก่อน +1

      @@kalifantakagudantuwo1088kuyi hankuri da zagi da gasken muma masoyya manzon Allah gyara muke yi 😊

  • @1212Studios
    @1212Studios 5 หลายเดือนก่อน +4

    Sallallahu alaihi wasallam

  • @jibrilabdullahi332
    @jibrilabdullahi332 5 หลายเดือนก่อน +5

    Wallahi in dai kai masoyin annabi ne baka dinga cakuduwa da mata wai kana film ba domin soyayya shin akata abunda ya umarta da barin abunda yayi hani amma zakuzo kunata sheke ayarku kuce wai ku masoya annabi ne ta ina idai kuna son annabi toh matan da kuka tarannan duk ku korasu suje suyi aure
    Zakaga tankekiyar kilaki ko tabkeken dan iska har kiran su ake sayyada ko sayyadi wallahi koda wasa kanufi inda annabi yake ranar kiyama kana dan iska duka zakaci
    Shekara nawa ake kafirta matan annabi ana kaisu wuta kuntaba bagana akai ?
    Anan wanni irin iskanci ne yan tijjaniya basayi sunce komai ma Allah ne shin kuntaba magana akai?

    • @ibraimasala4
      @ibraimasala4 5 หลายเดือนก่อน

      😂😂😂😂😂

  • @Saydou182
    @Saydou182 5 หลายเดือนก่อน +1

    Sallallahu alaihi Wasallama wanan haka yake wlh Allah ya shiryar da mu akan hanyar madedeciya

  • @citizen_tv1
    @citizen_tv1 5 หลายเดือนก่อน

    Wallahi ban TABA tsammanin Jahilcin ka yakai haka ba, Amma wannan shi ne iyakar kallon Shirin nan, saboda irin tafka shirme WA Addini da kakeyi yau har da shirka

  • @CheffouMouhamed
    @CheffouMouhamed 5 หลายเดือนก่อน +2

    Masha Allah soyay Annabi Muhammad❤❤❤❤❤❤❤ S a w❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @sufiyanualament7166
    @sufiyanualament7166 5 หลายเดือนก่อน +1

    Lawan Ahmad shifa ilmi ba film bane domin tun farkon maganarka har karshe bakayi maganar ilmi ba wallahi idan bakan hadith ba kabar allah da bayinshi malamai kawai amma karyata abunda annabi ya gasgata to laifine me girma

  • @HarissouAboubacar520
    @HarissouAboubacar520 5 หลายเดือนก่อน

    Allah kakarawa Annabi daraja Amin summa Amin ❤❤

  • @AssalamaAmounou
    @AssalamaAmounou 5 หลายเดือนก่อน

    S❤❤❤❤❤a❤❤❤❤❤w😢 allahu akbar wlhi inajin tauosayin wanda baya kawnarsa niwalhi adoniyanan gabadyantaa banga abonda yakayi san sa dadiba❤allah yachiraso mokoma allah yakaramana sansa❤ tabas sansa bayiwace annabi s ❤a❤w dak mesansa yagoudema allah

  • @hamzatanimu3602
    @hamzatanimu3602 5 หลายเดือนก่อน +1

    Ai Babu rashin Imani, da rashin tausayinki da yaudara kamar mutane su jirà har sati guda domin ganin 'karshen Jan Rai da ake ta yi amma sai gashi, an sha babban riga ana ta wa'azin da ba wa'azi ba

    • @KamaluddeenHRaji
      @KamaluddeenHRaji 5 หลายเดือนก่อน

      Wawa jaki kawai , mudai waazin da Umar Hashim yayi yanzu yayimana daidai

  • @HalimatuAlkasimDaura
    @HalimatuAlkasimDaura 5 หลายเดือนก่อน

    صلى الله عليه وسلم Àllah ya qara mana soyayar shugaba Annabi صلى الله عليه وسلم Àllah ya Saka da alheri

  • @koulibalyoumarou2388
    @koulibalyoumarou2388 5 หลายเดือนก่อน

    Malam ko a chiga jerin malumay ka cigaba da wazojinka ko a cigaba da sako muna film ya yi muna da wanga chirmen naku

  • @AminuShariffAbubakar-bw2bz
    @AminuShariffAbubakar-bw2bz 5 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya karawa Annabi daraja 💚❤️❤️

  • @AbdulyAboubacar
    @AbdulyAboubacar 5 หลายเดือนก่อน

    Izzar so tazanchirme wlh da anfarace adakata minene waga abou dan Allah

  • @AbdouSoulemane
    @AbdouSoulemane 5 หลายเดือนก่อน

    Sallalahu alaihi wassalam wanan gaskia ne malan oumar hachim allah ya sa mudace 🤲🤲🤲

  • @AlikanoAlikano-p5c
    @AlikanoAlikano-p5c 5 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah Annabi Muhammad Rasulillah sallallahu alaihi wasallama S..A..W..😭😭😭😭💪💪

  • @yahyaLawalusman
    @yahyaLawalusman 5 หลายเดือนก่อน +1

    Sallallahu aaihii wasallam Allah yabiya munji dadi dawannan nasiha

  • @IbrahimOsman-gy5mz
    @IbrahimOsman-gy5mz 5 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yaqara Muna son annabi salla lahu alaihi wasallam munaxiyara masoya ❤

  • @IsahMuhammad-kh5qt
    @IsahMuhammad-kh5qt 5 หลายเดือนก่อน

    Amma dai inaga gaskya ko Kai baka da aikin yii Sabo da wagga izzar so din tazama izzar hauka

  • @حصن.صليمن
    @حصن.صليمن 5 หลายเดือนก่อน +1

    🎉🎉🎉❤❤صلى الله عليه وسلم

  • @AdamouIllia
    @AdamouIllia 2 หลายเดือนก่อน

    محمد رسول الله صل الله عليه وسلم 👍👍🤲🙏🏼🙏🏼

  • @babangidamusabauch1157
    @babangidamusabauch1157 5 หลายเดือนก่อน

    Kabar malamai suyi magana bisa ilimi Musulunci addini ne na ilimi ba wani kwatance kwantace ba

  • @ayubaabdu2842
    @ayubaabdu2842 5 หลายเดือนก่อน

    Jazakallahu hairan Brother

  • @abdoulrazakaminou3216
    @abdoulrazakaminou3216 5 หลายเดือนก่อน +1

    Hhhhhhhhhhh izzar so tafara gagararsu akasheta ahuta idan baku iyawa da allah haba dolene

    • @BusugaSale
      @BusugaSale 5 หลายเดือนก่อน

      Gaskiya ban San dalilin wannan magana ba wallahi, inma zaiyi to da yayi tun jiya mana ko gobe. Haba izzar so

    • @respected442
      @respected442 5 หลายเดือนก่อน

      Inbasu kasheta mu zamu kasheta
      Wawayen banza

  • @alisamiabdoulrazak8921
    @alisamiabdoulrazak8921 5 หลายเดือนก่อน

    Kaima bakacika masoyin Annabi SAW ba. dan saboda da cika masoyin Annabi SAW da bazakasa talla ba a cikin maganar da ta shafi Mahaifan fiyyeyan hallita balle episode 1

  • @MasauduIliya
    @MasauduIliya 5 หลายเดือนก่อน

    inalilahi wa ina ilahin Allah yara man sun manzon allah

  • @shuaibusman1527
    @shuaibusman1527 5 หลายเดือนก่อน

    SAW. muna son shi sosai kuma zamu iya yin komai akanshi.
    Amma me yakawo wanna maganan?
    ko dai yanxu Izzar so din ya dawo dandalin malamaine?
    in bazaku iya kawo mana Shirin ba mu hakura mu dinga kallon wasu. Dan bamu gane inda ka dosa ba.

  • @نزيرخنسوغدمبو
    @نزيرخنسوغدمبو 5 หลายเดือนก่อน +3

    Machi Allah yy

  • @ChindoBala
    @ChindoBala 5 หลายเดือนก่อน +2

    S.A.W 🤲...Kuna sa wannan film ya ishe mutane wallahi

    • @respected442
      @respected442 5 หลายเดือนก่อน

      Karabu da yayan wahala

  • @aishausman9
    @aishausman9 5 หลายเดือนก่อน

    Sallallahu Alaihi Wasallam

  • @hamzatanimu3602
    @hamzatanimu3602 5 หลายเดือนก่อน

    Kawai dai kun ci albarkacin adding da Annabi da sai Mun yi Allah Ya Isa saboda Kun Sami views ba ku biya min bu'kata ta ba

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 5 หลายเดือนก่อน

    Sallallahu alaihi wa aalihi wasallam

  • @aminuabdullahi3003
    @aminuabdullahi3003 5 หลายเดือนก่อน

    Dan isaka da wa'azi
    Ina dan film
    Ina wa'azi

  • @RachidouAtti
    @RachidouAtti 5 หลายเดือนก่อน

    S A W ❤😢 YARASULALLAHI S A W

  • @HshSbhsh-jz3rw
    @HshSbhsh-jz3rw 5 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah S..A..W 😢😢😢😢

  • @respected442
    @respected442 5 หลายเดือนก่อน

    Kamaryacin banza inkai masoyin annabi saw ne meyasa kake yaudararmu
    Ga wasu finafinai nan sunzo abayanku amman sunwuceku banda wawanci irinnaku kai anaka tunanin kaida kake film ne zamubar maganar malamai mudau naka
    Ba ina nufin abunda wasu keyi akan uyayen annabi daidai bane nima inatare dakai amman meyasa kake yaudararmu sai munzauna muna kiran film saikazo mana da wani abu wanda bashi mukeson kalloba kawari wani lokaci mana daban kayi jawabinka
    Mayaudarin banza makaryaci
    Wllh kai bamai gaskiya bane

  • @ayishatabbas2402
    @ayishatabbas2402 5 หลายเดือนก่อน

    S.A.W❤❤❤❤ I agree with you! 🎉🎉🎉S.❤.A.❤W.❤

  • @MuhammadAhmad-rm4uz
    @MuhammadAhmad-rm4uz 5 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah

  • @AbdulRashmi-oy1ct
    @AbdulRashmi-oy1ct 5 หลายเดือนก่อน

    Salam alaikum Lawel Ahmad Ina so zai magana da kai game da Wan nan file din namu ranin Naka yafara hucewa Gona da iri ya Zu Wan irine wanan Ku jegaba kudawau baya 🙏

  • @KamaluddeenHRaji
    @KamaluddeenHRaji 5 หลายเดือนก่อน

    SAW......❤❤❤❤😢😢😢😢❤❤ YARASULALLAHI SAW 🥰

  • @faycalstarboy2110
    @faycalstarboy2110 5 หลายเดือนก่อน

    When can we get the next episode please

  • @ibrahimmussa6885
    @ibrahimmussa6885 5 หลายเดือนก่อน

    Salalahu Alaihi wasalam

  • @Muhammad-t3h
    @Muhammad-t3h 5 หลายเดือนก่อน

    Sallalahu alaihi wasallam

  • @SoufienOmar
    @SoufienOmar 5 หลายเดือนก่อน

    Sallallahu alaihi wasallam 😢😢

  • @zenap7932
    @zenap7932 5 หลายเดือนก่อน +1

    💃💃💃👍

  • @mubarakyusif3331
    @mubarakyusif3331 5 หลายเดือนก่อน +1

    sallallahu alaihi wasallam Amma kaidai baka isa kayiwa malamai gyaraba sudai suna da aya da hadisi Amma Kai ko ayarma baka iya jawota yadda take hadisinma bakuda haddar wadanda kuke kokarin jawowa Dan haka kai dai kanemi kusinka kamar yadda kasaba sukuma yan uwansu malamai suja hankalinsu inkuma

    • @SakeenatKaber-tm8vb
      @SakeenatKaber-tm8vb 5 หลายเดือนก่อน

      Sha sha sha idan ana maganar annabi saw barin komai akeyi kuma karewa kodaga bakin wanda bamusulmi mukaji gaskiya kawai mudauka amma jahilcine ana magana annabi saw atsaya wai neman aya kohadisi

  • @auwalgambo3818
    @auwalgambo3818 5 หลายเดือนก่อน

    Allah ka shiryar da musulmai baki daya

  • @FadimataayoubaFadimataay-gt7zo
    @FadimataayoubaFadimataay-gt7zo 5 หลายเดือนก่อน

    Mâcha allah 🙏♥️

  • @AboucarchimoChimo
    @AboucarchimoChimo 5 หลายเดือนก่อน

    Macha allah ❤

  • @usmanumar1815
    @usmanumar1815 5 หลายเดือนก่อน

    Umar Hashim Allah ya halchin Dan Adam da aljani Don subaitamai bo Don waniba maganar kuskureni ama kabani dalililka aya da hadisi

  • @dimanchebbloveousoman217
    @dimanchebbloveousoman217 5 หลายเดือนก่อน

    Annabi Muhammad. S.a.w 😭🙏😭🙏😭

  • @abubakaradamu5319
    @abubakaradamu5319 5 หลายเดือนก่อน

    Basu san tarihin iyayen manzon Allah ( cigaba:- daga wannan fansan ran Abdullahi ne, yasa diyan rai ya tashi daga raquma goma ya koma raquma dàri, musulunci yazo ya tabbatar. Bazan zarce da tarihin ba sai na ta6o wani zamani da larabawa suke cewa zamanin jahiliyya. Shi zamanin jahiliyya, zamani ne da akayi tun kafin bayyanar musulunci, a lokacin addinin annabi Ibrahim dana annabi Isma'ila, na babu abin bautawa da gaskiya sai Allah duk sun goce masa, suka kama bautar gumaka. tsayon zamani yasa jama'a suka bi wannan karkatacciyar hanya, ta bautar gumaka, sa6anin madaukakin sarki Allah. Ka'aba dàkin Allah mai tsarki ya koma dakin ajiye gumaka, a lokacin akwai gumaka har dàri uku da sittin cikin ka'aba, Watau ko wace rana tana da gunkin da ake bauta masa har shera ya kewayo, kuma ko wace qabila tanada nata gunkin. Abin mamaki sai tsatsonda annbi Muhammad(s.a.w.) zai fito ne Allah ya kiyaye su, dàyansu bai ta6a bautawa gunki ba. Yadda bautar gunki ya tsiro a makka, cikin wannan zamani na jahiliyya dai, wani babban mutum ne ya sayo gunki daga sham(syria) ya kawo makka ya ajiye a qofar dàkin ka'aba ya ajiye, yasa mutane suna sujada ga gunkin suna bauta masa, kuma suna neman taimakonsa, Wannan mutumin sunansa luhayyi. Da sauran qabilu suka gani sai sukayi ta sassayo nasu suma, da haka bautar gunki ya fara yayi qafi har ya dushe imani da Madàukakin sarki Allah. Sai dai fa akwai abin lura, su larabawa daman sun san akwai Allah, amma anasu wautar wai Allah ya faye nisa dasu roqon dàn Adan bazai isa gareshi ba, saboda haka suke kamun qafa da gumaka, watau gunki ya zama shine mai fuskantar dasu ya kai buqatunsu ga Allah. Abin mamaki kuma akwai daga cikin larabawan shiryayyu, ashe kuwa sune zasu zama mafitar shiriya. Kunga kenan tun asali da sauran jama'a suka karkace, su zuciyarsu bata bi karkata ba. Su kullum nema suke Allah ya nuna musu gaskiya, kamar yadda annabi Ibrahim da dànsa annabi Isma'ila suka yi nuni. Banda wadàn nan kuma akwai kiristoci da yahuwa, fadar sarkin kirista na makka a lokacin ana qiranta Najiran. Fadar yahudawa na lokacin kuma a yasrib take watau madina. A lokacin nan na jahiliyya, larabawan qasar makka suna ganin ya'ya mata kamar wata masifa ce Allah ya aiko duniya. Idan balarabe na lokacin yaji gudàr haihuwa a gidansa akace mace aka haifa, sai ya ji kamar wata masifa aka sauqar masa, qarewa ma har binne 'ya'ya mata akeyi da rai wai don a huta da masifarsu. Sudai mata gasu nan kamar banza, sai ka auri iya son ranka, kuma ka saki wayanda bakaso a lokacinda kaga dama. Amma duk da yawan matan suna da ladabi da biyayya da alkunya, da mace taga ta sa6awa mijinta gara ta mutu wajen kiyaye umurninsa, saboda ladabinsu bama mazansu ba hatta iyayensu, saboda ladabi koda anzo binne 'ya mace, bazaka ga ta 6ata rai bama balle tayi bore. Su kuwa mazan sun maida giya kamar shayi, caca da qwace da fashi da makami sune kamar wasanninsu, wayanda suka maida giya kamar shayi ina kaga aikin hankali ga mashayin giya? Saboda haka basu dauki qisan kai wani abu bame ma, 'yar magana kadàn in ta tashi sai fadà sai yaki, shike nan an samu dalilin kisan juna. Kai a taqaice saboda rudèwan wancan zamanin nema larabawa suke qiranta zamanin jahiliyya. Kar dai ki/kace zamanin jahiliyya basuda nagartattun halaye, a'a' akwai hana rantsuwa. Ko a lokacin larabawa sanannu ne tunma ba ga halaye biyu ba. 1. Biyayya ga na gaba dashi 2. Duk binda zai fito bakinshi zai kasance gaskiya ce, don da balarabe ya kar6i amanarka bazai ci ba, kuma in ya dàukan maka alqawari da ya karya gara ya kwana kabari. A wajen liyafa kuma sai kace don liyafa ga baqi yake zaune a duniya. Idan da balarabe zai mallaki loma dàya na tuwo, ya dàuko zai kai baki in aka ce yayi baqo to zai iya maido ta ya raba biyu ya baiwa baqonsa rabi yaci rabi. Abin mamaki duk wayan nan halaye kyawawa nasu ba koya musu akayi ba kuma ba karantawa sukeyi daga wasu littatafai ba, haka suke tashi dasu, hasali ma rubutu sunansa kawai akeji amma babu shi kansa. "Koda yake watan maulidi ya qare. " Nayi wannan mak'ala (post) shekaru Tara (9) baya ne" Allah yayi dad'in tsira ga shugabanmu Annabi Muhammad (S.A.W.)

  • @MaryamKabeer-fg1hu
    @MaryamKabeer-fg1hu 5 หลายเดือนก่อน

    Sallahu alaihi wasallam❤

  • @abdouchaya6885
    @abdouchaya6885 5 หลายเดือนก่อน

    addini ya yi arha diyawa, ka ga ko wane biri sai ya hau turmin wa'azi.

  • @shuaibuidris37
    @shuaibuidris37 5 หลายเดือนก่อน

    Kai jaki dan nanaye wannan ba wajenka bane

  • @musasanusialiyu9525
    @musasanusialiyu9525 5 หลายเดือนก่อน

    Ana serious magana ka shigo da drama ciki...kayi mukaddima lami lafia da baya kazo kanayi kamar za kayi kuka

  • @AbdulyAboubacar
    @AbdulyAboubacar 5 หลายเดือนก่อน

    Yane banga izzar so ba

  • @TasiunaannabiSoma
    @TasiunaannabiSoma 5 หลายเดือนก่อน

    Salallahu alaihi wasallam Wannan Gaskiya ne 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😥😭

  • @Al-dhahabiTV
    @Al-dhahabiTV 5 หลายเดือนก่อน

    Babu wata magana ta ilmi cikin maganan naka.

  • @aboubacarabdoulaye-gu2vs
    @aboubacarabdoulaye-gu2vs 5 หลายเดือนก่อน

    Kaji soron allah

  • @muhammadukabiru2767
    @muhammadukabiru2767 5 หลายเดือนก่อน

    Salallahu Alaihi wasallam ❤❤❤❤❤❤

  • @KabiruNuhu-uv5xj
    @KabiruNuhu-uv5xj 5 หลายเดือนก่อน

    Nageria kenan barawo yana dukan me kaya

  • @dazaouchaibou7357
    @dazaouchaibou7357 5 หลายเดือนก่อน

    Idan ba za ku iya ci gaba da izza ba ku gaya ma mutane gaskiya abun ya ishe mutane

  • @abubakarmuhammad6053
    @abubakarmuhammad6053 5 หลายเดือนก่อน

    Aslm brkd warhaka
    Yau bbu izzar so ne

  • @LekataAbakar
    @LekataAbakar 5 หลายเดือนก่อน +1

    😂😂😂😂😂😂❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉

  • @vashimaishaya614
    @vashimaishaya614 5 หลายเดือนก่อน

    Ta Kari ma Izar so ku kwaya film kamar Labarina

  • @TasiunaannabiSoma
    @TasiunaannabiSoma 5 หลายเดือนก่อน

    Yarasulallahi 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @Salma-i7c3m
    @Salma-i7c3m 5 หลายเดือนก่อน

    SAW❤❤❤❤❤

  • @IsmaelAbdalla-f9u
    @IsmaelAbdalla-f9u 5 หลายเดือนก่อน

    hakane umar hacim

  • @hafsatkabir
    @hafsatkabir 5 หลายเดือนก่อน

    Yau ba izzar so kenan

  • @AbdoulHaruna
    @AbdoulHaruna 5 หลายเดือนก่อน

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @FataousanamfataouFataous-xh3rd
    @FataousanamfataouFataous-xh3rd 5 หลายเดือนก่อน

    Munaso manzu allah mahamad s,a,w ❤❤❤

  • @GangareHassan
    @GangareHassan 5 หลายเดือนก่อน

    ❤❤❤❤❤

  • @daga_malamanmu
    @daga_malamanmu 5 หลายเดือนก่อน

    Dan wahala, Kullum bakuda aiki sai 6ata tarbiyyar Mutane, amma kuna tunanin kudin mutanen kirki ne, shege Jahili.

  • @dazaouchaibou7357
    @dazaouchaibou7357 5 หลายเดือนก่อน

    Way mi ya faru ne?

  • @danfodiotv
    @danfodiotv 5 หลายเดือนก่อน

    Jahilin Banza Murakkabi Wannan Mas'alar bata jahilai bace. Mas'alace ta Ilimi kuma dole A tattauna ta domin Kada Jahilai suzo su rinka Karyata Manzon Allah Saw

  • @rabilnaannabirabilnaannabi
    @rabilnaannabirabilnaannabi 5 หลายเดือนก่อน

    Sallahu allaihiwassallam

  • @AboubakarAllahou
    @AboubakarAllahou 5 หลายเดือนก่อน

    Macha Allah

  • @mammangarbaharuna50
    @mammangarbaharuna50 5 หลายเดือนก่อน

    Wannan gasikiya ne 😢😢

  • @AbdallahSaleh-mt9kh
    @AbdallahSaleh-mt9kh 5 หลายเดือนก่อน

    S......a .........w❤❤❤❤ 4

  • @ibrahimsanibello5512
    @ibrahimsanibello5512 5 หลายเดือนก่อน

    Gara katsaya matsayin ka na Dan drama kadaina magana akan abunda bakada ilimi akanshi

  • @MamanHakiloi
    @MamanHakiloi 5 หลายเดือนก่อน

    Masha allah

  • @Nakouwa
    @Nakouwa 5 หลายเดือนก่อน

    Muna annabine Akan annabi saidaimumutuwallah hi

  • @DeeAl-Ahmadengineeringlimited
    @DeeAl-Ahmadengineeringlimited 5 หลายเดือนก่อน

    👍👍👍👍👍👍👍👍

  • @khairat25
    @khairat25 5 หลายเดือนก่อน

    Wai miyassa nigeria tafi kowace kasa a duniya rikicin addini

    • @Alajibahabdulrahman
      @Alajibahabdulrahman 5 หลายเดือนก่อน

      Karatu yayi muku yawa Ci yasa ce tuno abin da bai kamata koke yi mu kuma kan Annabi zamu iya yin komai wallahi

  • @abdussalamabubakar6120
    @abdussalamabubakar6120 5 หลายเดือนก่อน +3

    Wai ya batum izzar so na yau

    • @ibrahimusman2503
      @ibrahimusman2503 5 หลายเดือนก่อน

      Abunda Nakeson Sani Kenan.