A FITO A FADI GASKIYA! YAN DARIQA SUN FI YAN IZALA LADABI INJI SHEHUN IZALA DR ISA ALI PANTAMI

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 2 ก.พ. 2025

ความคิดเห็น • 38

  • @ShuaibuAkarami
    @ShuaibuAkarami 9 หลายเดือนก่อน

    Jazakallahu Khairan bijahirrasulullahi SAW

  • @AlarammaMuhammad-p2k
    @AlarammaMuhammad-p2k 10 หลายเดือนก่อน

    Gaskiyane sheikh fantami wannan gaskiya ne

  • @nuraabdu5095
    @nuraabdu5095 2 ปีที่แล้ว

    Allah ya sa Dr.jaki yagane

  • @Mahamanayawan-wt2qd
    @Mahamanayawan-wt2qd ปีที่แล้ว

    allah yakareka malam ❤❤❤

  • @maryamisah4072
    @maryamisah4072 2 ปีที่แล้ว

    Allah yasaka ma mallam da Alkhairai masu dinbin yawa

  • @abdullahiumar4625
    @abdullahiumar4625 2 ปีที่แล้ว

    Allah sarin mudai je zuwa

  • @abubakarmlawan884
    @abubakarmlawan884 2 ปีที่แล้ว

    ALLAH yasa adace

  • @abdulkadirimam2371
    @abdulkadirimam2371 2 ปีที่แล้ว +3

    Wannan halayyar 'yan izala kenan

  • @rabiousani678
    @rabiousani678 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya ne wallahi malam ka fadi gaskiya abinda yake ci min tuwo a kwarya kenan

  • @UsmanUsman-gw9rp
    @UsmanUsman-gw9rp 2 ปีที่แล้ว

    macha allah munago diya

  • @shafiuabdulhameed4877
    @shafiuabdulhameed4877 2 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya yanda kasa wannan videon batareda maganaba yayi daidai

    • @ZUMUNCINMUTV
      @ZUMUNCINMUTV  2 ปีที่แล้ว

      OK insha allahu zamu dinga yin hakan idan kunga wani shawara kudin ga gayamana mungode

  • @muhammedadamu2873
    @muhammedadamu2873 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah

  • @audumuhammad5818
    @audumuhammad5818 2 ปีที่แล้ว +2

    Da sannu zaku gane su

  • @sirajo7089
    @sirajo7089 2 ปีที่แล้ว

    Allah yasaka da aheri

  • @abubakarmamuda7693
    @abubakarmamuda7693 2 ปีที่แล้ว

    Zazzakumullahu khai

  • @abubakarabubakar2360
    @abubakarabubakar2360 2 ปีที่แล้ว +3

    Kamar Dai yadda DR. Jaki yake koyawa Yayan mutane Shiyasa Gashi Nan ya Maida Su Yan Tasha kamar Sa.

  • @nurasharifbalamashaallah1735
    @nurasharifbalamashaallah1735 2 ปีที่แล้ว

    Sannan babba da ladabi sai 'Yan darika

  • @belloabdulyakeen5825
    @belloabdulyakeen5825 2 ปีที่แล้ว +1

    Shi ya sa Abulfathi ya zama dan tasha saboda shehin sa dahiru Bauchi bai ko ya masa ladabi ba

    • @salihuabubakar9545
      @salihuabubakar9545 2 ปีที่แล้ว +1

      Kai gaskiya bello BOKO HARAM ka maku 🤣🤣🤣🤣 , tunda rikice rikice da tonan silili ya afkawa IZALAWA BOKO HARAM, ji kake shiru kamar baka raye, amma yanzu tunda kana ganin banza ta fadi bari kazo kayi maganganun wauta, Ai bello aikin gama yagama asirin IZALAWA BOKO HARAM yagama tonuwa, wanda kuke gadara dashi Ashe ba malami bane, Dan WA'AZIN TIRMI ne, ga karerayi na fitar hankali, Allah ka tsirar da wadanda wauta da jahilci, ta kaisu shiga cikin IZALAWA BOKO HARAM, don tsira daga fadawa wuta, Allah ka kare mana imanin mu albarkar annabi s a w.

    • @nurasharifbalamashaallah1735
      @nurasharifbalamashaallah1735 2 ปีที่แล้ว

      Kaima ai kasan gaskiya

    • @hafizaminu7717
      @hafizaminu7717 2 ปีที่แล้ว +1

      Kamar dai Dr jakiiii ko

    • @belloabdulyakeen5825
      @belloabdulyakeen5825 2 ปีที่แล้ว

      @@hafizaminu7717 Ai gara jaki mai degree uku akan jakin da ba ya jin bugu. Kuma babu a cikin Iyayeyen sa da malamansa na Bauchi masu degree uku. Sai dai kumutu. Dr idris ba saran ubanku ba ballantana dan tashan nan wato jaki ba ka jin bugu

    • @Mrsjmoonhome
      @Mrsjmoonhome 2 ปีที่แล้ว

      @@belloabdulyakeen5825 🤣🤣🤣 degree uku na banza da wofi wanda kashi yafi shi matsayi tunda yake gaba da Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam.

  • @salihuabubakar9545
    @salihuabubakar9545 2 ปีที่แล้ว +3

    Wato in kanason son zuciya, idan ka iso wajan IZALAWA BOKO HARAM an gama, shidai wannan FANTAMI shine yace malamun zaure sai kayi ta WAHALA shekara da shekaru baka iya karanta FATIHA ba, saboda zalumcin da Malaman zaure sukeyi, to amma yanzu tunda ana neman kariya daga maganganun DUTSEN TANSHI, to Malaman zaure mutanen kirki ne, Allah yakyauta.

    • @shamsuddeensaleh3935
      @shamsuddeensaleh3935 2 ปีที่แล้ว

      Mahassada
      Daku da Dr. Jaki saidai ku mutu

    • @shamsuddeensaleh3935
      @shamsuddeensaleh3935 2 ปีที่แล้ว

      Ladabi da tarbiyya ake magana ba jimawa baa koyi karatu ba. Don't be selfish with your words

    • @salihuabubakar9545
      @salihuabubakar9545 2 ปีที่แล้ว

      @@shamsuddeensaleh3935 menene amafaniin ladabi da tarbiyya idan babu ilmi ???

  • @sirajo7089
    @sirajo7089 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah yasaka da aheri

  • @yaqubahmadamk6412
    @yaqubahmadamk6412 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah

  • @abubakarabubakar2360
    @abubakarabubakar2360 2 ปีที่แล้ว +3

    Kamar Dai yadda DR. Jaki yake koyawa Yayan mutane Shiyasa Gashi Nan ya Maida Su Yan Tasha kamar Sa.

    • @belloabdulyakeen5825
      @belloabdulyakeen5825 2 ปีที่แล้ว

      Waye kuma ya mayar da Abulfathi dan tasha? Shehu dahiru?

  • @buharinasayyada847
    @buharinasayyada847 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah

  • @ilyasuabdullahi4188
    @ilyasuabdullahi4188 ปีที่แล้ว

    Masha Allah