Ai Wallahi Malammai da Almajirai a kasarnan, mu Al'umma mun Dade da sanin cewa tun tuni ba Allah kuke nufi ba a dukkan karanche-karanchen da kuke gabatarwa a Makaratinnenku da Minbarorinku da Fagagen Wa'azozinku Musamman(Social Media). An Dade ana Murkusar Bayin Allah Suna kugi Suna Neman Cheto da Agaji, Amma Saboda Rashin tsoron Allah da Mugun Kwadayinku sai ku Jawo AYa ko Hadithi ku Tottoshe, KuTattare ku Rurrufe Aibinda Kuna Gani Karara ana yiwa Bayin Allah ku nuna ba haka bane,,,,,Sai kawai kuka dauro Damarar Yaki da Yan Uwanku Malammai da Almajirai Kuna Karyatasu Kuna Kafirtasu Kuna Tozartasu, don kawai ku kautarda Hankalin Mabiyanku Wadanda suka Baku Amanar Allah. ..,.To Yanzu gashinan Allah ya Jarabeku an Kai lokachinda ko gaskiyar kuka Yunkura zuwa fada sai ta zama Bala'i a Kanku.... Kunga Yanzu Kun Bata da Allah mahaliccinku, Kun Bata da Wadanda kuka Ki Allah don Su, Kuma Kun Bata da Al'ummar da can Da Suna Ganin Girma da Mutunchin ku.... To Wallahi idan Baku tuba kuka kama Allah shi kadai ba, kuka aiwatar da Amana da Hakkokinda Allah ya Dora muku ba, to fa zaku lalace ku koma Baya Karya ta shige gaba ku bi Baya.
Wlh ba dan intarfait ba ko kafuri ne ya futo ya fada magana kamar wannan gsky ce kuma gsky daya ce fa daga kinta sai bata su ta mulki suke bata ran alummah ba
Ai mukam talakawa Munford,ka daga bar,chi kuma mun,gane gsky wannan yaran malam nura kalid sunfi jinsa kuma quri,ar baza musaka ba, Allah yakaimu 2023 lfy sunemo uwar su ta musu zaben Ai anyi Wal,qiya mungan su kuma Allah yana nan adakata
Malam abu aisha kayihakuri dazunayi magana dazafi saboda anamagana anakashemutane amma anawatamaganadaban dan adawkehankalinmutane ammayanzu kayi adalci dan allah kayihakuri nagode
karka damu dan uwa dukanmu ajizai ne Allah yasa mu dace tabbas kam. ya kamataa mayar da hankali akan mutanen nan domin an mayar da jinanenmu kamar jinin kadamgaru.
Allah yasawake malan maganar da nakeyi dakai yan zu haka shekaran jiya an kashe suja 15 daku ma jima sujja 19 rauni dakuma kune mutar yaki biyu cikin hudu Kuma sun kwashe kayan yakin wadanda sukakashi da man yan bindi gogi A wajajan birnin kwari wallahi shikaranjiya dole sujojin dasakakai ta maku sukadawo Dan wajan bai shiguwa sai dai da safe akaje akakwasuso wannan maganar danama gaskiyace Danni lna magana dasujojin wurin
Domin Allah yayi abinda ya saya koda kasheshi akayi Allah zai duba bayanshi kuma Allah karamai lfy da nisan kwana Allah sakamai wallashi ko Krista ya fadi haka yayi adalci aita kashe mutane bamai mgn sai su 3 Allah duba bayansu ballo yabo dashi da malan murtala Allah saka musu da alkari Allah munkawo kara
Kuma nima ina mebaka hakuri dazu nakausa magana anma yanzu jin sakon nan kawanke mana zuciya ai rashin adalcine ace za akawo mana wata magana wai intafe alhalin ga abinda yake gabanmu wasu zasu dauke mana hankali muna godoya kuma allah yakara basira gaskiyar shidaban akidarshi daban
Shi wacan shugaban na bichi, ya fadi raayin shine kuma dan Koran buhari, kuma ba shi dan uwan wanda ta masifa da fadama, wlh ya kamata wacan da yake jagoranta su tsige shi
Wannan matsalar laifin buharine saboda idan sunce zasu tsigeshi sai yagayamusu cewa gaskiyane malam yafada wallahi Mona bayan malam da maganarda yafada Allah yasakamuna amin
Hmmm Nigeria wlh addua kawai take bukata sbd Yan Nigeria sun kasa gane cewa Allah ne kadai me kawo dauki, dayawa mun dogara da shugaban kasa mun mance cewa shi Dan Adam ne Mai rauni duk yaxama wajibi a dinga tunatar dashi Amma dole mukoma xuwa ga Allah mu yawaita istgifari dayawan sadaka da rage xunuban mu da yiwa shugaba addua yawan magana baya gyara komai akaiwa Allah kuka da yakini
Kai Abu Aicha wallahi kaji kunya,wai tunda limamin izala Kano yaki nura Khalid saikayimai sharri,to ko kiristane yafi tunaninki na amsa kudin kampen da kunka amsa n'a bola tunubi,munganku à photo.izala masifa
Allah ya Karemuna kayi Malam Murtala Sokoto
Ameen
Allah ya kare mana irin wadannan Malaman amin ya Hayyu ya qayyum.
Amin ya Alha
An maida mata zawarawa an maida.kakanan yara marayu wallahi buhari kana ruwa
Wallahi tallahi Allah ya tsakamasa da alhkairi dole afadamusu gsky ko basa so Allah ya tsinewa démocrati da magoya bayan nata
Ai Wallahi Malammai da Almajirai a kasarnan, mu Al'umma mun Dade da sanin cewa tun tuni ba Allah kuke nufi ba a dukkan karanche-karanchen da kuke gabatarwa a Makaratinnenku da Minbarorinku da Fagagen Wa'azozinku Musamman(Social Media). An Dade ana Murkusar Bayin Allah Suna kugi Suna Neman Cheto da Agaji, Amma Saboda Rashin tsoron Allah da Mugun Kwadayinku sai ku Jawo AYa ko Hadithi ku Tottoshe, KuTattare ku Rurrufe Aibinda Kuna Gani Karara ana yiwa Bayin Allah ku nuna ba haka bane,,,,,Sai kawai kuka dauro Damarar Yaki da Yan Uwanku Malammai da Almajirai Kuna Karyatasu Kuna Kafirtasu Kuna Tozartasu, don kawai ku kautarda Hankalin Mabiyanku Wadanda suka Baku Amanar Allah. ..,.To Yanzu gashinan Allah ya Jarabeku an Kai lokachinda ko gaskiyar kuka Yunkura zuwa fada sai ta zama Bala'i a Kanku.... Kunga Yanzu Kun Bata da Allah mahaliccinku, Kun Bata da Wadanda kuka Ki Allah don Su, Kuma Kun Bata da Al'ummar da can Da Suna Ganin Girma da Mutunchin ku.... To Wallahi idan Baku tuba kuka kama Allah shi kadai ba, kuka aiwatar da Amana da Hakkokinda Allah ya Dora muku ba, to fa zaku lalace ku koma Baya Karya ta shige gaba ku bi Baya.
Amin ya Allah Allah ya ruguza su
Mallam Bello Allah kare mana iri irinku bakidaya
ما شاء الله الشيخ جزاكم الله خيرا
Wlh ba dan intarfait ba ko kafuri ne ya futo ya fada magana kamar wannan gsky ce kuma gsky daya ce fa daga kinta sai bata su ta mulki suke bata ran alummah ba
Amin
Amiin tsumma amiin amiin Ya Allah Ka isar wa bayin ka da aka zalunta
Macha allah malam ,allah
Yabiaka yassakama da alkheri
اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب العالمين
Ameen ya Allah alhamdulillah Allah yasaka da alkhari
Cheikh Mokhtar
Masha Allah muna godiya so sai Allah ya saka da alkhaiki
Bama goyan bayan tozarta malamayi
Ai mukam talakawa Munford,ka daga bar,chi kuma mun,gane gsky wannan yaran malam nura kalid sunfi jinsa kuma quri,ar baza musaka ba, Allah yakaimu 2023 lfy sunemo uwar su ta musu zaben
Ai anyi Wal,qiya mungan su kuma Allah yana nan adakata
Gaskiyane abinda matan nan tafada Alla yasakamata da alkhairi
amin
Ameen
Malam abu aisha kayihakuri dazunayi magana dazafi saboda anamagana anakashemutane amma anawatamaganadaban dan adawkehankalinmutane ammayanzu kayi adalci dan allah kayihakuri nagode
karka damu dan uwa dukanmu ajizai ne Allah yasa mu dace tabbas kam. ya kamataa mayar da hankali akan mutanen nan domin an mayar da jinanenmu kamar jinin kadamgaru.
Gaskiyane malam
Murja Ibrahim Allah yabiya
Allah yasaka da alkairi malam
Allah yataimaka yatsaremanamasugaskiyaamin
Dan sadau katubama Allah kaguji haduwarka da Allah
Allah ya sa mugane gaskiya amine summa amine
Wallahi sai yau kaburgeni
allah ka taimake mu 😢
Ameen
Wai malam ga wadanda suke a Libiya
Ta wace hanya zasu iya bada nasu taimakon
Slm mlm dan allah karkuryi bidi on.mutanan.da akabawa abinci
Allah yasa ka alhire Mallam bansan sunnanka ba
ameeeen malan allah yakarbi adu a
Allahouma Amine Ya hayou Ya Qayum
Allah yasawake malan maganar da nakeyi dakai yan zu haka shekaran jiya an kashe suja 15 daku ma jima sujja 19 rauni dakuma kune mutar yaki biyu cikin hudu Kuma sun kwashe kayan yakin wadanda sukakashi da man yan bindi gogi A wajajan birnin kwari wallahi shikaranjiya dole sujojin dasakakai ta maku sukadawo Dan wajan bai shiguwa sai dai da safe akaje akakwasuso wannan maganar danama gaskiyace Danni lna magana dasujojin wurin
Jahici kesawannan
Domin Allah yayi abinda ya saya koda kasheshi akayi Allah zai duba bayanshi kuma Allah karamai lfy da nisan kwana Allah sakamai wallashi ko Krista ya fadi haka yayi adalci aita kashe mutane bamai mgn sai su 3 Allah duba bayansu ballo yabo dashi da malan murtala Allah saka musu da alkari Allah munkawo kara
ما شاء الله
Ameen ya Allah
Amen
Wannan gaskiyane m murtala mungode
Allah yakara lapiya danisankwana malam
MURJA bakitaba burgeniba kaman yau wllh da nayi salla seda nasaki adua na
Kuma nima ina mebaka hakuri dazu nakausa magana anma yanzu jin sakon nan kawanke mana zuciya ai rashin adalcine ace za akawo mana wata magana wai intafe alhalin ga abinda yake gabanmu wasu zasu dauke mana hankali muna godoya kuma allah yakara basira gaskiyar shidaban akidarshi daban
Yarinya kinfadi gaskiya wlh
Uhmmmm Allah ya mugane mugera ameeen
Assalamu Alaikum Mallam as for me I think kada kuyi video na matan nan don duk abinda aka bada don Allah akayi. Kuyi hakuri it's my own opinion.
naam eh zamuyi ne dan gudun masu tuhuma kasan wani idan be ganibasai ya zaci kanmu muka nemawa wlh ni kaina bana son sai an nuna su.
@@abuaishaalfurqan Assalamu alaikum malam Dan Allah inaso muyi magana privet inda hali.
Masha allah
AminNgier😭🕋😭🤲
الله المستعان
Shi wacan shugaban na bichi, ya fadi raayin shine kuma dan Koran buhari, kuma ba shi dan uwan wanda ta masifa da fadama, wlh ya kamata wacan da yake jagoranta su tsige shi
Duk mutumin kirki ai yasan nura Khalid ai akan gaskiya yake
Dan izala yana so yayi sona
وعليكم السلام ورحمة الله وبركاته مساء الليلة يا شيخ أبو عائشة رضي الله أنك
Wane karami dan yana so yayi sona
Maganar da malan nura yafadi gaskiya
Shegiya murja hardawai gafalallu tsofaffi🤔🤔
GASKIYA TAFI KOBO (WANI JARIDA)
Amain Amain Amain
Kaji gaskiya abakin hajiya
😆🥰🥰👍👍👍🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Mu ko kirista ne.indai zakare mana jinin mu.da mutuncinmu muna goyon bayansa
Aslmyakk
Wannan matsalar laifin buharine saboda idan sunce zasu tsigeshi sai yagayamusu cewa gaskiyane malam yafada wallahi Mona bayan malam da maganarda yafada Allah yasakamuna amin
Yawan surutun ka shike ragema wannan tashar taka mabiya
Allah ya kau mana zaman lafiya a kasar mu
gaskiyne malan ayiusu alkunutu shegu duk sukama hanyar Saharar libya a kafafunsu
Ayiwa.Mata fyade matarka tanacan.Cikin.kwanciyar Hankali.talaka bashi da abinda zaici
Hmmm Nigeria wlh addua kawai take bukata sbd Yan Nigeria sun kasa gane cewa Allah ne kadai me kawo dauki, dayawa mun dogara da shugaban kasa mun mance cewa shi Dan Adam ne Mai rauni duk yaxama wajibi a dinga tunatar dashi Amma dole mukoma xuwa ga Allah mu yawaita istgifari dayawan sadaka da rage xunuban mu da yiwa shugaba addua yawan magana baya gyara komai akaiwa Allah kuka da yakini
Salam, how can we send contribution from out of the country ?
Shiyasa muke cewa wlh kai b malami bane kawai Dan iskan Gari.
Abu aisha ina sonka amma kayi hankali da funakutci saboda ka fara zama muna fiki
Me yayi na munafuci?ka faɗi alheri ko kayi shuru shi ne Mafi alheri gareka idan ka kasance acikin masu tunani
@@omargaladima1086 abinda yakeyi na ķoķarin bata sheikh nura kalid miyayyi masa kuma bai komi sai tona asiran mutane
Kai Abu Aicha wallahi kaji kunya,wai tunda limamin izala Kano yaki nura Khalid saikayimai sharri,to ko kiristane yafi tunaninki na amsa kudin kampen da kunka amsa n'a bola tunubi,munganku à photo.izala masifa
Tukwicin Ramadan | Zan iya bin Sallan wutiri a cikin jam’i kuma in kara yi cikin dare?
th-cam.com/video/9pTVxY6HVoY/w-d-xo.html
Yanzu ba lokacin fadin akida bane mutaru mu fada wa gwamnati gsky mu aje batun aqeda a gefe
Mudai bamuji dadin maganar Dan biciba
Kai dai munfukine
Ameen
Amin ya Allah
Masha Allah
Masha allah