Tofah-rundunar sojojin Nigeria🇳🇬ta gargadi matasa Yan zanga zanga
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 20 ต.ค. 2024
- Rundunar sojojin Nigeria ta aika Sako ga matasa kan zanga zangar lumana Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku
Kuyimana subscribe a TH-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
Labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood, Nigeria, bola tunubu
Kaji maza wannan shugaban matasan zamfara allah yayimaka albarka wannan shine namiji wanda yazo hannun wawaye jami antsaro bajitsoroba ❤❤ allah yayima iyayenka albarka
Mae girma salmn dalo muna godiya lale basiru namijin duniyane Allah ya karesi
Allah ya tsinemuku Albarka SOjojinga ya Isla kuna daji zaune barayi na kashe mutane kuna dukan bawan Allah
Allah ya saka ma basiru da alheri yakae namiji dan kisin kasar najeriya da zanfara
ALlha. Ya. Isa. Sojoji. Najiriya
yayi daidai muna tare da Allah
Ameen sum Ameen
Shuwagabannin Nigeria kuji tsoron Allah,
Wannan matashin Allah yasakama da alkhairy
😭😭 WLLH WANNAN ZALINCINE ALLAH YA ISARMA KUMA IN SHA ALLAHU ALLAH SAI YA WULAƘAN TAKU 😭😭
❤❤❤
Anzalumceka a kan haka Allah zaikifada gomnatin Tinibu. Inkune bigechi incha Allah Allah zairamamichi.basiru kayi hakuri. Allah yana taré dakai. Inda najeria nada goma irine bassiru da Nigéria ta giyaru. Kaimaimagana Allah ya kareka amine.
Gaskiyane Allah yah kyauta
Allah ya yayi maka allabark
Ok yanmatan nageria sunfi sojojin nageria jarumta
Abin kunya yazu à nigeria har akoiy helkota staro ku kokunya bakuji mastiyatan banza allah ya stinemuku yayan shegu
😢😢😢😢??❤❤❤
Kai bashiru zamfara,Wannan ai firm ne kawai yashirya dan azachi gaskiyane
😊😅😅😮🎉🎉
Allah ya Isanme ga yan bidiga chan dach
Dolene zanga zanga insha Allah mungode
Hattara hukuma
Mae girma salman dalo Allah ya saka da alheri
Sojojojin sunawane Dan ubansu sudamasumulkin sunawane sunkai 5000000 ne
Amma zasu zura ido ana kashe mutane ana sacesu anacinikinsu kamar kaji
Yarage gareku matasan zamfara ga shugabanku akanku anwulakantashi shidai yakai dah sauraku mugani kumahaka kuke kamarsa
It's that true this police said they will kill the citizen boy no no let's stand all of you that day and bring change in Nigeria
ameen wlh allah ya isa
Yan kashin buran uba shegu GA yan tarda à daji kuzo kuna dukan bawan allah kuje kudaki belo turji shegu yayan banza
Wannan video din na yaro dan zamfara ba na gaske ba ne. Wasa su ke yi.
Kai ma karya Ce wayafa da Maka na gaskene saboda bakai ake dukaba ko
To wai har sojawa kedakwai a Nijeriya Amma dai sojawan Nijeriya kuji kunya wlh
Sojojin Najeriya kun iya fada da yn zanga zanga anma bukuiya fada da Fulani ba yn ta,ada ba segu masorata
Toai a sinsu ya tono kai Wani kokolowane kake dashi kai dakaga wanna bakasan kariya yakeba iliminkafa to to to da asirinsa ya.tono yakaji Bkaji kunyaba Matasa dasuke tare sunyi Magana sunmishi fada cewa zanga zanga nalafiya zaikawo rudani Colin alumna kaikauma can wa wa wai kana jin jinamasa😂😂😅😅
BOLA TINUBU A DAWOMANA DA TALLAFIN MAN FETIR TUNDA ARZIKIN KASAR NAMU NE???
Dukan mutum ba daidai bane,ya kamata a kai shi kotu idan yayi laifi
Sugaban matasan zanfara kakae namiji Allah ya kareka kafi sohon banza dan balki konada mata maza sojojin Nigeriya inku mazane ku kamo turji,ba yn,zanga,zangaba,masoratan,banza😂😅
Yan arewa bazasu fada tarkon ku ba duk kunci uwarku ku tafi kudu kuyi zanga zangan ku matsiyata
yayi daidai muna tare da Allah
yayi daidai muna tare da Allah