WAYAR BELLO YABO DA NASIRU ZANGO NA FREEDOM REDIO

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 14 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 44

  • @buharimohammednasir1431
    @buharimohammednasir1431 ปีที่แล้ว

    Gaskiya babu fatawar da za‘a kawo ta cewa Manzon Allah S.A.W yayi in yarda da ita!
    Allah ya shirye malaman mu!

  • @bubaadamukari9966
    @bubaadamukari9966 2 ปีที่แล้ว

    Wlh malam karya kake manzon ALLAH baitaba zagi ba Kai mahaukaci ne

  • @sanisaleh8817
    @sanisaleh8817 3 ปีที่แล้ว +8

    Wa iyazu billah Kai duniya Ashe masu taba mutunchin manzo (SAW) suna da yawa Kuma Dan rainin hankali suche suna bin tafarkin magabata ashar ko maguzi Sai haka Kuma kana iqirarin Sunnah Ashe haka da,awarka take Kuma har kanache an zageka karama harda qari dazai yiwu agunka da istigfari ya kamata kayi Kuma ka nemi yafiyar Al,ummar musulmi da kake jagoranta a matsayinka na madubi ga dalibai.Allh ka shiryar damu

  • @jamiloumoujahid9081
    @jamiloumoujahid9081 3 ปีที่แล้ว +2

    Kaima kac amanar musulinc manzan allah bayazagi karyane

  • @hadizahamisuibrahim9389
    @hadizahamisuibrahim9389 2 ปีที่แล้ว

    Salam.kudun ga tunani Babu Wanda aka tsarkakewa zuciya.kuma Dan Adam ajizine.

  • @rabiusuleiman5712
    @rabiusuleiman5712 3 ปีที่แล้ว

    Allah Ya sakawa Manzon Sa , Allah Ya isa bello yabo, don kare kanka zaka taba mutumcin Annabi Muhammad saaw,

  • @murtalaabdullahi371
    @murtalaabdullahi371 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah yatine ma Bello Yabo, Azalimi, manso Allah ya na sagi. Yan iska yan tasha. Dr. Abduljabir ya San shirin ku. Shekiyu Bello Rago sokoto

  • @tahiryyibrahimmn1150
    @tahiryyibrahimmn1150 ปีที่แล้ว

    Bello yabo qasurgumin maqaryaci ne wllh

  • @oumaroumahammadubilyati1041
    @oumaroumahammadubilyati1041 2 ปีที่แล้ว

    Allah Kaiwa

  • @sumaila3107
    @sumaila3107 3 ปีที่แล้ว +1

    Malam ka bayyanawa duniya cewa kayi kuskure kuma ka tuba,domin Babu wani hadisi na gaskia Wanda akace Maaiki Yana zagi,ko sahabi sayyadi abubakar assiddiq.
    Idan datse magana kuskure ne Ashe kune manyan masu kuskure akan hakan.

  • @mukhtaralmou2053
    @mukhtaralmou2053 3 ปีที่แล้ว

    Allah yachiryaka malan véllo yabo

  • @musamamuda8669
    @musamamuda8669 3 ปีที่แล้ว

    Allahu Akbar Allah yaisha

  • @babangidaabdullahii.b.b.8687
    @babangidaabdullahii.b.b.8687 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya kyauta ameen

  • @rabiutasiusalisu395
    @rabiutasiusalisu395 11 หลายเดือนก่อน

    Zsngo yanunama shiba mallami bane

  • @osmanht1327
    @osmanht1327 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya tsinewa wannan bello yabon😢

  • @MuhammadSLiman
    @MuhammadSLiman 3 ปีที่แล้ว

    Ok kun yarda yanzu cewa yanke maganar mutum bai halatta ba ko?

  • @MULTIWAYS_Crypto
    @MULTIWAYS_Crypto 3 ปีที่แล้ว

    Bello yabo jaki na wallah

  • @dalhatuyusuf197
    @dalhatuyusuf197 3 ปีที่แล้ว

    Manzon Allah sallallahu alaihi wassallam Yanayin zagi? Nidai Bantaba jiba Sai Yau. Innalillahi wainnailaihir

  • @Mrsjmoonhome
    @Mrsjmoonhome 3 ปีที่แล้ว +3

    Kai ba malamin hak'ik'a ba ne kenan?

  • @abubakarishaq4801
    @abubakarishaq4801 3 ปีที่แล้ว

    Malam yafi gaskiya Dan jarida kaima sai kacanza hanya
    Alamu yanuna da mai ilimi ake magana

    • @gaskiyacetv7734
      @gaskiyacetv7734 3 ปีที่แล้ว +1

      Bello Yabo karene

    • @aliwakassoidrissaaljabbari1821
      @aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 ปีที่แล้ว

      Malam yafi gaskiya,yayi zagi yajinginawa Annabi Salallahou Aleyhi Wassallama yace kuma a tambayi malammai da kai ba malami ne kake shiga harkar Malammai.

    • @abdallahsalkali9727
      @abdallahsalkali9727 3 ปีที่แล้ว

      Allah ya isarmu wlh izzalan Allah Kara tuna maku asiri

    • @aliwakassoidrissaaljabbari1821
      @aliwakassoidrissaaljabbari1821 3 ปีที่แล้ว

      @@abdallahsalkali9727 ameen dun son Annabi Salallahou Aleyhi Wassallama

    • @gaskiyacetv7734
      @gaskiyacetv7734 3 ปีที่แล้ว

      @@aliwakassoidrissaaljabbari1821 duk wanda ya zagi annabi hukuncinsa kisa

  • @safwanlawanzawaciki1237
    @safwanlawanzawaciki1237 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah Sarki Mal. Abduljabbar.
    Mal. Bello yabo kenan datse datse ba dadi.

  • @elyakubahmad6657
    @elyakubahmad6657 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya kare mutuncin Maalam

  • @danmameajamagana
    @danmameajamagana 3 ปีที่แล้ว +1

    Kuma abunda kikeyi kenann au jifa yafara dawowa gareku

  • @mourtalahmohamed1855
    @mourtalahmohamed1855 3 ปีที่แล้ว

    Bello yabo 🐭

  • @Garba4465
    @Garba4465 3 ปีที่แล้ว +1

    Gaskia bamu tare da kai du damu yan salafiyya ne. Karya kake

  • @elyakubahmad6657
    @elyakubahmad6657 3 ปีที่แล้ว

    Wannan dan Jaridar Maa daii Sai a hankali
    Akwai qarancin fahimta tattare dashi

  • @umarmodibbo3473
    @umarmodibbo3473 2 ปีที่แล้ว

    Harhadawa irin yadda su 'yan izala salafawa da wahabiyawa malaman maja a Kano a Kano suka yi wa Abduljabbar aseh sun san da haka ba dai-dai ba. Mallam bayi da gaskiya kuma arya yake matsorashi, makaryashi.

  • @muhammadmusawarsu7819
    @muhammadmusawarsu7819 3 ปีที่แล้ว

    gaskiya malamannan baku da Adalci indai kun tabbatar da irin wannan fata woyin to wallahi Allah sai yasakawa Abdujjabar tunda shima irin hakane sai kuhada tsohon labari da sabo waje daya kuce lokaci daya Akayi Allah ya kyaura