GASKIYA 1 CE! SHEK PROF PANTAMI YA KARA SAUKA DAGA WATA FAHIMTA TA IZALA YA KOMA TA YAN DARIQA

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 57

  • @muntakamansur6099
    @muntakamansur6099 3 หลายเดือนก่อน +1

    Allah Ya kara kiyayewa . Maganin kawai shine kowa ya tashi ya nemi ilmi...

  • @ALIYUABUBAKARSALEH
    @ALIYUABUBAKARSALEH 3 หลายเดือนก่อน

    Allah ya shiryeka idan zaka gane

  • @UmarAhmad-pf3uq
    @UmarAhmad-pf3uq 5 วันที่ผ่านมา

    Masha allah

  • @lawanhabib699
    @lawanhabib699 2 หลายเดือนก่อน

    Allah ya karawa ml lfy

  • @hamzamuhammedumar1796
    @hamzamuhammedumar1796 4 หลายเดือนก่อน +2

    Allah ya tsinewa Makaryaci

  • @RabiouMoussa-g6s
    @RabiouMoussa-g6s 29 วันที่ผ่านมา

    Allah

  • @musashuaibu-eb3ts
    @musashuaibu-eb3ts 5 หลายเดือนก่อน +1

    Matsalar baka san Allah din ba.shawarata shine kaje gaban malamai na darika kace kana so ka san Allah

  • @abubakarabdullahi3834
    @abubakarabdullahi3834 4 หลายเดือนก่อน +1

    Makaryaci wuta zai shiga aji tsoron allah

  • @AbdourahamaneOumar-vl6qh
    @AbdourahamaneOumar-vl6qh 4 หลายเดือนก่อน +1

    ❤❤❤❤❤True

  • @Abdulsalamubalehamza-lv1ok
    @Abdulsalamubalehamza-lv1ok 2 หลายเดือนก่อน

    Kai magaryaci kaji tsoron Allah

  • @KhadijaMusa-vj3qo
    @KhadijaMusa-vj3qo 4 หลายเดือนก่อน

    Allah y kyauta social media

  • @IbeSangare-ou7lq
    @IbeSangare-ou7lq 2 หลายเดือนก่อน

    ❤❤❤

  • @MousbaSani
    @MousbaSani 4 หลายเดือนก่อน

    Yan san zuciya kenan 😂 wa habiyawa kenan

  • @ibrahimbabaji5230
    @ibrahimbabaji5230 3 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya wannan mai maganar ainihin tataccen Mujirimi ne. Wallahi ka sanya tsoron Allah a cikin al'amuranka. Da karfi ne ake sanya mutane a cikin aqidarka ? Wautar banza kawai.

  • @muhammedNasiru-br3zk
    @muhammedNasiru-br3zk 5 หลายเดือนก่อน +1

    Jamaa yakamata idan kunasauraro waazi Sunnah kurinka sauraro dakyau in har Allah yabaka hankali dakuma hangenisa malam cewa yagedani abunda shata yafadi yace don annabi mhm aibashiyafadaba yan dariqa kunama malamai sunnah karya hardacewa kuge tsoron Allah

  • @murtalasaniag5977
    @murtalasaniag5977 3 หลายเดือนก่อน

    KAI WANNAN DUK KEWAYE KEWAYE NE KUBFITO KUBKARANTAR DA AQIDA TA AHLUSUNNAH WALJAMA'AH

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 5 หลายเดือนก่อน

    Masha allah Sai godiya ga allah.

  • @yakubuharuna4648
    @yakubuharuna4648 5 หลายเดือนก่อน +1

    Kaima ka fara karya

  • @GURAWA0461
    @GURAWA0461 5 หลายเดือนก่อน +1

    Justice for my sheikh

  • @abubakarimamlawal1205
    @abubakarimamlawal1205 5 หลายเดือนก่อน

    Dan'uwa Kaji tsoron Allah domin Mal bai yi magana kan kida ba, ya yi magana ne kan furucin shata musamman muhalilshahid shine akan ALLAH DON ALLAH ALLAH kawai. Saboda haka domin yada raayinka bai dace ka juya magana ba, amma masu sauraro zasu yi hutunci da adalci inshaAllah.

  • @shamsudeenidris5519
    @shamsudeenidris5519 5 หลายเดือนก่อน

    ALLAH YAKARE MALAM MU,YAN IZALA MUNATAREDAKAI MALAM BAIGOYON BIDI,A

  • @user-pi8xh8di5j
    @user-pi8xh8di5j 4 หลายเดือนก่อน

    Masha allah❤❤❤❤❤

  • @aminsadiq7082
    @aminsadiq7082 4 หลายเดือนก่อน

    Idan ana neman daqiqin jahili to gashi anan malam yace maganar Allah don Allah Allah maganar shata tayi daidai amma ba tawassulin da sufaye keyi ba

  • @ZoueraOuedrago2
    @ZoueraOuedrago2 5 หลายเดือนก่อน

    Allahou Akbar

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 5 หลายเดือนก่อน

    Fantami dan izalane duk mai bakinchiki yamutu

  • @AbubakarMahmud-bo5sh
    @AbubakarMahmud-bo5sh 4 หลายเดือนก่อน

    Duk mai hankali zai fahimci malam bajakai ya bidi,aba

  • @MaisonMaisonMaisonMaison
    @MaisonMaisonMaisonMaison 5 หลายเดือนก่อน

    YAYI

  • @JafarFima
    @JafarFima 5 หลายเดือนก่อน +1

    Kaje primary kuwa? Fahimtarka na yarane?
    Maganar Allah yake kuwa ya ambaci manzon Allah sai ka bar duk maganarsa na Allah ka dauki kuskuren ambaton manzon Allah da yayi. Gaskiya ka koma primary

  • @aboubacartaimoullah4291
    @aboubacartaimoullah4291 5 หลายเดือนก่อน

    Amma dai kai munafikine

  • @umarsulaimanauwal1486
    @umarsulaimanauwal1486 5 หลายเดือนก่อน

    • @JibrinUsman-se4cz
      @JibrinUsman-se4cz 4 หลายเดือนก่อน

      to a misalai idan fantami ya bar izala yau ya koma dariqa munada asarane wallahi ko ta yawun bacci Kai koma cewa yayi ya fahimci shi.a muslincine to wannan damuwarsace fahimtarkace Kuma shi zaibi kayarsa Bai Isa ya tilastawa kowaba

  • @MoussaAssoumane-zl2ih
    @MoussaAssoumane-zl2ih 5 หลายเดือนก่อน

    Kai munafiné kaji tsoron Allah

  • @kaderkadi2323
    @kaderkadi2323 5 หลายเดือนก่อน

    Amma hankalin ka baiyima anfani

  • @ScienceTutor727
    @ScienceTutor727 5 หลายเดือนก่อน

    Tahliki kokuma Shirmen Banza, daban abunda Malam yake Nufi, kaikuma daban abunda ka Juya

  • @salaissa4398
    @salaissa4398 5 หลายเดือนก่อน

    Kajara magananka

  • @AbdulsalamHabibu-zy3dl
    @AbdulsalamHabibu-zy3dl 5 หลายเดือนก่อน

    Masha allahu

  • @muhammadgonia.2946
    @muhammadgonia.2946 5 หลายเดือนก่อน

    Darika komai Allah! Abokan Dan Anty. Izalah Sak Bidi'ah Sam. Sunnah yafi kowa girmama Manzon. Domin son Manzon shine bin Sunnar sa da aiki da koyarwar sa. Ba tare da bin wata Darika ba. Wallahi Tijjaniya, Qadiriyya, Shazaliya, Nakshabandiyya, Arusiyya, Rufaiyya, Batiniyya, da Addinin Shia da duk wata Darika ba ta da asali cikin Addinin Musulunci wato Addinin Manzon Allah Tsira da Aminci Allah su Kara Tabbata agare shi.

    • @DawimahamadouAssouman-bo1vn
      @DawimahamadouAssouman-bo1vn 5 หลายเดือนก่อน

      Sunnah Ibn taimiya ba .babu wani magabaci kwarai kakin'dan taimiyawa. da yakira kanshi ahlasunnah .yanzu munsanku karr muké kallonku maqiyan manxon Allah s.a.w, en boko haram

    • @muhammadgonia.2946
      @muhammadgonia.2946 5 หลายเดือนก่อน

      @@DawimahamadouAssouman-bo1vn Akwai Dan Boko Haram kamar Tijjaniya, Jahili ko rubutun ma, ba ka iya balle maganar Addinin. Wallahi kune yan'ta'addan Addinin masu cewa Inyass Allah ne. Jiya naga Wani video clip na Harisu Jos Yana cewa Iny-ass shine Annabin ku. Makiya Annabi, Makiya Sunnar Annabi S.A W Idan kana son ganin munkiri toh kace zaka bi Sunnar Manzon Allah yanzu za ka ga duk wani munkiri Dan Darikar Tijjaniya hankalin sa ys tashi domin tsananin kiyayya da Manzon Tsira. Wallahi kunji kunyar duniya Dan Anty da iri irin sa sun taunamaku asiri a wannan zamanin gasu karara Suna bayyana kafirci, ana ganinku tsirara. Kafirai makiya Allah da Manzonsa. Wanda zaiyi waka yace Allah ya gaza tun Iny-ass yazo duniya? wal'iyazubillah. Wani kafirci ne ya wuce mutum yace akwai Abinda yafi Al-Kurani girma idan ba don batan basira da rashin rabo ba. Kuce Salatil Fatihi yafi Al-Kurani? Kunce ko mutum baiyi Sallah ba zai shiga Al-Janna? SUBHANALLAH! Allah wadaran darikar tijjaniya!!! Allah wadaran bidi'ah!!!

    • @DawimahamadouAssouman-bo1vn
      @DawimahamadouAssouman-bo1vn 5 หลายเดือนก่อน

      @@muhammadgonia.2946 jafaru da dan koyarda Albani duniya ta shaida ga vidéos nasu suné boko Haram .kakawo magabaci guda da yakira kanshi ahlasunnah ???

    • @haditahiru8858
      @haditahiru8858 5 หลายเดือนก่อน

      .izala Kai nan 😂😂 makiyan annabi s,a,w,😂😂

    • @aminusaidu924
      @aminusaidu924 5 หลายเดือนก่อน

      Kai wannan dan izala akwai taurin kai kamar jakki, yan zun wannan maganganu da ka ke ta yi na zagin bayin Allah ko kana da yanda zaka kare kanka gobe kiyama, kuma wai duk jin haushin Fantami ya ce yanzun ya yarda ayi tawassuli da MANZON ALLAH ne shi yana kokarin fidda kanshi ne ta dubara shi yasa yake ta janye maganganun shi na da shida Aminu Daurawa, waikai don Allah ba zaka yi tunani ba Izala ita ce ta kafirta Yandariqa amma sai gashi kasa da wasu yan shekaru bayan kafuwar ta saida suka kafirta juna tsakanin su har yanzun basa jituwa kuma sunan su ahlussuna, indai samun wadansu masu barna shi ke sa a rushe kowace irin da'ifa da kuma shuwagabannin ta to wlh ko musulunci ba zai tsiraba sannan kuma dole ku yadda cewa ku yan boko haram ne domin kowa yasan almajiran malaman ku ne kuma da littafan malamanku irin su ibn taimiyya da almajiransa suke fatawa, Malam kaji tsoron Allah ka damu da kanka in kana ganin saman shiriya kake to karoki Allah ya sa kagama a kanta amma inda ni ne kai zan ta rokon Allah ya nuna mani gaskiya ko ina ta ke ya bani ikon binta amma wannan halin na tsarkake Allah ma ya hana shi.

  • @user-fn9dn1cn6u
    @user-fn9dn1cn6u 5 หลายเดือนก่อน

    Tomiye yace munafiki masubata maganar mutane shikenan yafita daga izalane koko shikenan yanzu bawahabiyenaba
    Wlh kutuna gamuwarku da Allah saboda kudaina munafiki kuce malam wane yace kaza a a malam wane yayi raddi gawane to akoi mutuwa bayan mutuwa akoi hisabi akoi siradi akoi wuta zakuyi bayani

  • @shafiualiyu2772
    @shafiualiyu2772 5 หลายเดือนก่อน

    refewa mutane stamin bakinka

  • @Imam2020
    @Imam2020 4 หลายเดือนก่อน

    You don't get Sense.

  • @aliyuilimi
    @aliyuilimi 4 หลายเดือนก่อน

    babu jahili a duniya da munafiki kama irin ka .

  • @ismailbabaaliyu5890
    @ismailbabaaliyu5890 5 หลายเดือนก่อน

    Karma ya yadaaa who cares

    • @haditahiru8858
      @haditahiru8858 5 หลายเดือนก่อน

      😂😂😂😂

    • @shamsuddeensaleh482
      @shamsuddeensaleh482 5 หลายเดือนก่อน

      Wannan kuma ya rage naka, dan wahala kawai😂

  • @AshiruRabiualjimma
    @AshiruRabiualjimma 3 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah

  • @nurasharifbalamashaallah1735
    @nurasharifbalamashaallah1735 5 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah ❤❤❤❤

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 5 หลายเดือนก่อน

    Masha allah Sai godiya ga allah.

  • @NuraAbubakar-ji6bd
    @NuraAbubakar-ji6bd 5 หลายเดือนก่อน

    Masha allah

  • @sambomusabinniuga7682
    @sambomusabinniuga7682 5 หลายเดือนก่อน

    Masha allah Sai godiya ga allah.