Wlh maganar Aminu j town gaskiya ne malamai kuna saka mana zargi idan zakayi magana ka fadi suna sabida irin wa'innan maganganu suna zubarwa malamai da kima idan har malami bazai iya fadin suna ba to yayi shiru sabida fadin maganar tana zubarwa malamai da kima kuma har dashi wanda yayi maganar
Asslm dama ai bahaushe Baya da sirri in Allah ya. Hadaka rayuwa cikin hausawa. Kayi bakayiba kayi komai surutu kha Allah kyauta dun wota batsala farkonta hausawane sakamakon surutansu ba haushe yena mantawa da Allah komai munmunar magana komai Sai sun rikitasu
Inada magana anan shi sheikh Yusuf sambo wayake tallatawa ba atiku yake tallatawa ba toh inason kusani wai in malamai sunkarbi kudi malamai deliget ne Christain suna karba kaji muryansu
Toda yafito yafada kai nassashi ? Kuma Kai ka i sa kasa shiyafada abinda baiyi niyyaba, Kuma badolene sai kayarda da abinda malan yafadaba don yafika ilmi WW kw
Sai kungiyanci ya wulakanta ka.Tsoronme Yasa Bai fadi kowaneneba?Ai ubangidannashi karara yace Yana tallata mashi musulunci.Wallahi kungiyanci sharrine don ka sani.
Unknown view and second to comment,ALLAH KASHIRYA SHI YAKUMA KAWOMUNA CHANJI MAIKYAU
Ameen ya hayyu ya qayyum malam Allah yakareka
First view and comment
Hmmmm Wallahi anji Kunya,
🤲Allah kadau ranmu alokacin da kafi yadda damu, mala'ikun ka masu tsarki suyi mana maraba da zuwa 🕊️🤍🥺
Ameen ya Allah
امين يارب العالمين
Amen ya hayyu ya qayyum yar uwa
Rashin ambatar suna ya fi kusa da daidai da kuma zaman lafiya.
Allah ya bamu mafita saboda rahmat Allah.
Kafadi gaskiya Aminu J town Allah yasakama da alkairi
amin
Wlh maganar Aminu j town gaskiya ne malamai kuna saka mana zargi idan zakayi magana ka fadi suna sabida irin wa'innan maganganu suna zubarwa malamai da kima idan har malami bazai iya fadin suna ba to yayi shiru sabida fadin maganar tana zubarwa malamai da kima kuma har dashi wanda yayi maganar
ALLAH ya sai mudace Ameen ya rabbi 😔
Allah ya qamana Allah ya qahoama Nigeria sauqi 🇳🇪🇳🇪🇳🇪❤❤❤🇳🇬❤❤❤
Aminu Aminu Aminu j town Dan Allah karka sake sukan Solomon dalon domin masoyinmune mu musulman Jos ka sani n'a sani n
Aiduk abundazai lizamta a'ambachi suna, ahalinda akechiki duk chika-chikan sun tabbata tunda har rasa rayuka akeyi saboda halinda suka jefamu chikin.
Nagodé, Y'a Aminou jèta hun❤
Gaskiyane wlh
Ameen Thumma ameen
Kai Aminu j idan kai mahaukacine shi Malamin mahaukacine anki a ambaci sunan dan uwarka
Wlh aminu wawane kai kama suna bashine bah ai yayi magana baka fashim tabah amma duk mai hankali ya fashimtah
Macha Allah
Gaskiyane aminu jtb 👏
🤲👍
Masha Allah Allah yasaka da mafificin alkairi mlm yasa aljana Firdausice makoma
Allahou Akbar Allah ya kara lafiya malamn
Allah yatsinemusu
Aminu Mal. Yayi aiki da Ilmi ne Amma Ko ba a ambaci Suna ba Ai in kayi amfani da Naka ilmin Zaka gane waye ne.
Malam talakawannan sun karbi abubuwa da dama kafin suyi zabe. Menene matsayin adduar su.
Gaskiya sheik Yusuf sambo kaima kana kare ubangidanka ne atiku abubakar
Masha Allah
Slm barka mu da sfy ml muna gdy Allah yasa mudace
Wlh lamarin kasarnan kullum qara ta'Azzara yakeyi Allah kasayi kyakkyawan qarshe😢🙏
Maganar (Aminu J taun) gaskiya ne
Gasiya
❤❤
Alhamdulillah
Kuma bamason Atikun kaji Abu Aisha
Sai musan wadanda zamu zaba azabe mai zuwa Allah yakawomana sauki
Haba Aminu ai kowa yayi zagi a kaauwa yasan da wanda yakeyi
Kuma yace WASU bece dika ba,
Kuma akwai wawta a maganar ka ,da kuruciya .
Gaskiya jtw baya fahimta😅
❤😂😂 good
G town Kai rudadde ne baka fahimta
Ameen summer Ameen thanks
Walh malamai basuda laifi anan
Nigeria kenan malamai yan siyasa yan kasuwa sarakuna masu kudi azzalumae
Asslm dama ai bahaushe Baya da sirri in Allah ya. Hadaka rayuwa cikin hausawa. Kayi bakayiba kayi komai surutu kha Allah kyauta dun wota batsala farkonta hausawane sakamakon surutansu ba haushe yena mantawa da Allah komai munmunar magana komai Sai sun rikitasu
Babu dalilin Kiran sunan Wani malami. Shawarar batayi ba. Mu masu hankaline munsan Malaman da ake magana a kansu.
Tokai dakikin inane bakaganin Wanda sukezuwa fadar gobnatin Wawa sai ancemawane
Wannan kaiyanekawai hassadanekawai namalamai saboda bakiradasuba zuwa fadan shugaban kasa
Kai amastayin ka na mai hankali kasan suwaye suke ma,amla dusa
Haha musasu ba said Ankara sunaba
Inada magana anan shi sheikh Yusuf sambo wayake tallatawa ba atiku yake tallatawa ba toh inason kusani wai in malamai sunkarbi kudi malamai deliget ne Christain suna karba kaji muryansu
Barka
Miyas sa Malamai suna hada siyasa da. Addini, siyasa ba addine ceba,
Slm
Tsakanin ka da Allah kaima kasan Wanda Sheikh Yusuf Sambo,yake nufi.Kamar yadda kowa ya sani.
Shima ba dan siyasa bane mlm Yusuf din
Gaskiya kaburgene malan yayi kuskure tunda yaki fadar sunansu saide yace wanchan wannan miyake tsoro👂👈
Habayaro munsan su
Ni a ra ayina yayi daidai
Kai Amunu suma sunsanfa kansu basaiyafadaba
Kayi kokori aminu
Yusufu Sambo rigachukun
Kai Abu Aisha kai munafikine
Kai waye ?me Kassani a addini jahili
Kai daqiqi kaje makaranta a koya maka yadda ake rubutun Hausa.Sai kasami bakin kiran wasu jahilai.
kaibazakaganeba
My brother aminu j town!what mallam sambo Rigacikun did..that’s the best is prohibited in Islam to expose someone privacy.
Look at you! Do you have an iota of conscience left with you?
Yy dd
Kai jahili ne Aminu, Nigeria da ake democracy,
Toda yafito yafada kai nassashi ? Kuma
Kai ka i sa kasa shiyafada abinda baiyi niyyaba,
Kuma badolene sai kayarda da abinda malan yafadaba don yafika ilmi WW kw
Sai kungiyanci ya wulakanta ka.Tsoronme Yasa Bai fadi kowaneneba?Ai ubangidannashi karara yace Yana tallata mashi musulunci.Wallahi kungiyanci sharrine don ka sani.
Babu Wanda baiya kuskure
@@adamumusa7813 aimalan yawuce akirashi matsoraci Wanda akedashi ai yasani
Sai dai don yakyara dama badon a tozar tashi aka fadaba saidon yakyara
Wallahi Aminu J-TOWN is an insane person,if you don't have a proper Islamic knowledge you better watch your tongue
Is now I strongly believe that this boy doesn't have sense at all must he publicly says their name.u are just an illiterate wallahi Allah
Maganar (Aminu J taun) gaskiya ne