04 Ramadan Tafsir 1444/2023 | Prof. Isa Ali Pantami

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 36

  • @FatimaAbdullahi-lr6tm
    @FatimaAbdullahi-lr6tm ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah, Allah ya Kara Imani malam da alarama da duk musulmi, Allah ubangiji ya Saka da alkhari 🙏

  • @tsayaboudanmadougouzaharad278
    @tsayaboudanmadougouzaharad278 ปีที่แล้ว

    Macha Allah tubarikar rahamane Allah ya karawa Malan lafiya da nisan kwana dan alfarmar fiyayin halita annabi muhamadu s a w

  • @babyfaze9112
    @babyfaze9112 4 หลายเดือนก่อน

    Masha Allah

  • @HarounaHassane-nb1fg
    @HarounaHassane-nb1fg ปีที่แล้ว +1

    Prof ALLAH ya sakamuku da mafificin alkheri ❤❤❤❤

  • @anassroufay8224
    @anassroufay8224 ปีที่แล้ว

    Masha Allah Allah ya taimaka

  • @HarounaHassane-nb1fg
    @HarounaHassane-nb1fg ปีที่แล้ว +2

    ALLAHU AKBAR 😂😂
    Malan ina yimaka fatan alkheri ❤❤❤❤❤❤

  • @alkalidaggash3419
    @alkalidaggash3419 ปีที่แล้ว

    Masha allah sheikh

  • @HarounaHassane-nb1fg
    @HarounaHassane-nb1fg ปีที่แล้ว +1

    ALLAH ya gafartama iyayemmu da rahama😢😢😢

  • @adamouibrahim2938
    @adamouibrahim2938 ปีที่แล้ว

    ALLAH AKBAR !

  • @hamissouromrio54
    @hamissouromrio54 ปีที่แล้ว

    Allah yasakamaka da Alheri malan

  • @mudassirumuhammad
    @mudassirumuhammad ปีที่แล้ว

    Allah shikara ma malam lfy

  • @jafarudamaminu5902
    @jafarudamaminu5902 ปีที่แล้ว

    Muna godiya

  • @ummukhalifa379
    @ummukhalifa379 ปีที่แล้ว +1

    Allah yasaka da alkhairi mllm 🇳🇬🇸🇦

  • @U.BOY199TV
    @U.BOY199TV ปีที่แล้ว

    Ma sha Allah

  • @hasnaibrahim225
    @hasnaibrahim225 ปีที่แล้ว

    Masha allah

  • @abdullahimaryam995
    @abdullahimaryam995 ปีที่แล้ว

    Masha Allah❤️❤️❤️

  • @lsksk1111
    @lsksk1111 ปีที่แล้ว

    A baki, kamar wani Sahabi. Amma a zahiri, gara ma Kafiran Makkah. Don kuwa Kafiran Makkah ba su qarya, kuma ba su yaudara da sunan addini, don neman duniya.

  • @iiii8286
    @iiii8286 ปีที่แล้ว

    Allah ya baka lafiya malam

  • @HarounaHassane-nb1fg
    @HarounaHassane-nb1fg ปีที่แล้ว

    😅wallahi prof yanada fassaha.Maa shaa ALLAH

  • @adamanmuhammed3603
    @adamanmuhammed3603 ปีที่แล้ว

    Slm munayima malam gaisuwa da fatan alkhairi Allah yasa Muna cikin yantattun bayinsa na wannan watan don Allah Ina neman alfarman no dazanyi magana da malam don Allah nafi shekara goma inaso inyi magana da malam bansamu wannan damamba don girman Allah malam dai malamin kowani musulmine

  • @lsksk1111
    @lsksk1111 ปีที่แล้ว +1

    Ni dai fatan da na ke yi, Allah Ya sa mutane su gane haqiqanin halin Isa Ali Ibrahim Pantami. A zahiri, ba a TV ko Radio ba. WalLahi, duk ranar da mutane suka gane haqiqanin wane ne kai, ko kadan, babu wanda zai sake ganin ka a matsayin Malami na Allah.

    • @bekamtanimun2542
      @bekamtanimun2542 ปีที่แล้ว

      Bashida kirkine?

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 ปีที่แล้ว +1

      Subuhanallahi wannan wata irin magana ce haka koma miyakeyi konasabo malamine shi munyarda mun amunce shi ba ma.asumi bane zai iya lefi Kuma wannan tsakanin sa ne da mahaliccinsa mu har gaban abada malamine Kuma muna amfanuwa da malantakarsa Sabanin haka Kuma mubamu saniba bamu ganiba Kuma bama fatan sani dagani har abada yauwa

    • @ameenaabdulqadir5208
      @ameenaabdulqadir5208 ปีที่แล้ว

      @@bekamtanimun2542 dan uwa kayi amfani da zahirinsa karka saka kokwanto aranka kaidai Alkairi n sa kake gani ba sharrinsaba

    • @lsksk1111
      @lsksk1111 ปีที่แล้ว

      Ba maganar amfani da zahiri, ko kokwanto ba ne. Ni na san Isa Ali Ibrahim Pantami shekara 20 da su ka wuce, closely. Ina kiran sa a waya, yana kira na, yana zuwa walimar biki na idan ya tashi, ina zuwa Office din sa mu zauna mu biyu daga ni sai shi, lokacin yana ATBU BAUCHI. Kai, in takaice maka, a lokacin, idan muka samu sabani da mata ta, shi ya ke sasantawa. A lokacin na so shi matuqa da gaske, kamar yadda na ke son rai na. Yanzu da ya zama wani abu, sai haqiqanin halayen sa suka bayyana: Tsananin girman Kai, yaudara da sunan addini don neman duniya, rashin tausayi, abin da ya ke fada dabam, abin da ya ke aikatawa dabam. Wannan mutumin babu wani abu da yake yi don Allah, sai dai don mutane su gani su yaba, sai kuma don cimma burin sa na duniya. Babban burin sa kawai shi ne neman duniya. Ko da wane ne zai cutu, shi dai idan ya cimma burinsa na duniya, kowa ma ya mutu. Don haka, na san shi gaba da baya. Allah Ya sa ku ma ku gane shi.

    • @lsksk1111
      @lsksk1111 ปีที่แล้ว

      Kuma babu wanda ya ce ba ya da ilmi. Yana da ilmi quite Ok, musamman na addini. To, amma Ina ji masa tsoron kar wannan Hadisin ya yi aiki a kansa: In da Annabi (SAW) ya ce a cikin mutane 3 da za a fara jefawa a Jahannama, har da Malami, wanda ya yi ilmi ba don Allah ba. Sai dai saboda neman duniya. Allah Ya kiyashe mu. Don Allah ku nemi wanda ya san Isa Ali Ibrahim Pantami, sani na haqiqa, ba na Radio da TV ba, ku tambaye shi mene ne haqiqanin halayen mutumin nan. Za ku sha mamaki, kwarai da gaske.

  • @digitalhussain7676
    @digitalhussain7676 ปีที่แล้ว

    Masha Allah

  • @hawahiwi6784
    @hawahiwi6784 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah