KASHI NA BIYU:- HIRA DA UMMARU MAHAUKACI DA YANDA TA KAYA TSAKANINSA DA BARAYIN DAJI.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 2 ก.ค. 2024

ความคิดเห็น • 15

  • @ibrahimlawal8625
    @ibrahimlawal8625 17 วันที่ผ่านมา +1

    Ma sha Allah, Allah ya saka da alkahiri. Dan Allah a riga fira da masu asirin kama macizai da kuma masu bada magani na gado, irin magun gunan diabetes, hawan jini, kaban ciki da na kashi da dai sauran su.
    Sabida jama'a su samu na asali ba irin na yan bani na iya ba.
    Wassalam

  • @user-eb8yq6pm7i
    @user-eb8yq6pm7i 13 วันที่ผ่านมา

    Dan Allah number Atta zamfara

  • @FaroukSalisu
    @FaroukSalisu 5 วันที่ผ่านมา

    Dan Allah ina son Nombrr baba Oumaru ni Ina kasar côté d'ivoire ina son inturamasa kudi

  • @HASSANBabufahiBabufaci
    @HASSANBabufahiBabufaci 15 วันที่ผ่านมา

    2:06

  • @bdoullahishuaibu
    @bdoullahishuaibu 18 วันที่ผ่านมา +1

    dawa dai ❤

  • @AckaliBizo
    @AckaliBizo 18 วันที่ผ่านมา

    Allah chikara daukaka da nisan kwana ❤

  • @user-dq7mp8sv2t
    @user-dq7mp8sv2t 18 วันที่ผ่านมา

    👍👍👍👍👍🤲🤲🤲🤲🤲🤲

  • @AMINUUZAIRU
    @AMINUUZAIRU 18 วันที่ผ่านมา

    Muna bukatan Numbershi

  • @jaafarcommando9758
    @jaafarcommando9758 18 วันที่ผ่านมา

    Ummaru maƙaryaci dai.

    • @user-tv2mq6qr5g
      @user-tv2mq6qr5g 18 วันที่ผ่านมา +1

      gaskiya bakada tarbiya baikamata kadubi wanan tsohon kacemai makaryaci

    • @zanga8185
      @zanga8185 15 วันที่ผ่านมา

      @@user-tv2mq6qr5g gaskiya ne baikamata Allah ya shirye shi ameen

  • @HASSANBabufahiBabufaci
    @HASSANBabufahiBabufaci 15 วันที่ผ่านมา

    Here is the complete comment with all the information included:
    ```
    Assalamu alaikum, Malam mai rahoto daga Hausa Dawa TV. Sunana Abubakar Hassan, ɗan Alhaji Hassan wanda yake zaune tsakanin Laraba da Karamu. Mu Fulani ne kuma mahaifina sananne ne a yankinmu. Na kalli wani hira da kuka yi da wani shugaba na farauta daga yankinmu a Sakaba Local Government. Ba na san sunan mutumin ba, amma ina tsammanin zai iya taimaka min samun lambar waya ta iyalina. Yanzu haka ina karatun Al-Qur'ani a Senegal. Don Allah, za ku iya taimaka min da wannan? Na gode sosai.
    ```
    If you need any changes or additional details, feel free to let me know!

    • @DAWAHAUSATV
      @DAWAHAUSATV  15 วันที่ผ่านมา

      In allah ya yarda zamu bincika in mun dace zamu sanar da kai mungode

    • @HASSANBabufahiBabufaci
      @HASSANBabufahiBabufaci 15 วันที่ผ่านมา

      @@DAWAHAUSATV okay godiya nikeyi malan,Inakaalun film dika Injidadi sosai

  • @247HAUSA
    @247HAUSA 18 วันที่ผ่านมา