Mansura Isa taci amanar Sadiya Haruna, ta tallata hirar sirri da sukai a tsakaninsu. A cewar Sadiyan

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 20 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 125

  • @umamaa1075
    @umamaa1075 5 ปีที่แล้ว +10

    Dan Allah ahana wasan hausa dan Allah

  • @saidumohammed4074
    @saidumohammed4074 5 ปีที่แล้ว +3

    wallahi sadiya haruna tarainawa hausawa wallahi

  • @mostaphahassan2930
    @mostaphahassan2930 4 ปีที่แล้ว +3

    Wllhi wlli ko da wasa bazantaba auran ir film Ba komi ta mallaki arayuwanta
    Allah yachauta amennnnnn🙌🙌

  • @ahmedibrahim7910
    @ahmedibrahim7910 5 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya yarinyar nan batada hankali kodai tana shaye shaye ne

  • @muhammadfatima357
    @muhammadfatima357 4 ปีที่แล้ว +1

    Ikon Allah Allah yawoce mana gaba

  • @isahamfara5341
    @isahamfara5341 4 ปีที่แล้ว +2

    Duniya Makaranta

  • @امعلي-و8و3ر
    @امعلي-و8و3ر 4 ปีที่แล้ว +1

    Wai bawa yayi shekaru masu yawa yana aikata sabon Allah, Allah yasani yarufa masa asiri amma dan tsabar rashin sanin ciwon kai da zakewa sai mutum yafito yatonawa kansa asiri SADIYA wallahi kiji tsoran Allah inda niceke zan aje waya narungumi charbi da alkur'ani nakuma jenanemi gafarar iyayena dan wannan Al amarin naki akwai magana bantaba ganin wadda Allah ya kyautata surartaba yamata baiwa amma tawula kanta kanta kamarke kidaina cht dakowa bare kiga abinda zai bata miki rai ki ajiye komai da kowa kikoma ga Allah

  • @saratusaliyu6915
    @saratusaliyu6915 4 ปีที่แล้ว +2

    Allah yashiryemu ya kuma kyauta

  • @ramlammnhaidar2801
    @ramlammnhaidar2801 5 ปีที่แล้ว +2

    Allah yakyauta
    amman tunda tace tabar mgnr basai ta barta ba

  • @babangidayusuf617
    @babangidayusuf617 4 ปีที่แล้ว +3

    Yes mansura ISAH this is an good idea and great advice she supposed to afford it because of future time

  • @sulaimanusman3066
    @sulaimanusman3066 4 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakiyaye gaba

  • @abdoulaziz5315
    @abdoulaziz5315 5 ปีที่แล้ว +4

    Wllh duk Wanda yace zaice gaba ta sabama allah shima yashirya gani mashifa arayuwansa bakuga kumai bama kucigaba da

  • @kabirurimingado5634
    @kabirurimingado5634 4 ปีที่แล้ว +1

    This is very Good Advice to you Sadiya Haruna what did Mansura Isah told you.

  • @maryamshehu408
    @maryamshehu408 2 ปีที่แล้ว

    Duk Wanda ya butulcewa rabbi seya rika ganin ba dedeba se ranan da yakoma gareshi walhi kadan kuka gani

  • @gambosaadatu2282
    @gambosaadatu2282 4 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakyauta aidamanchewaaidaman karchen halewa kasa

  • @muhammedidris1831
    @muhammedidris1831 4 ปีที่แล้ว +1

    gaskiya na sadiya haruna yana da kyau haka

  • @yunusayunusa3511
    @yunusayunusa3511 5 ปีที่แล้ว +1

    Wasu maza ba

  • @حواحوا-ز4ج
    @حواحوا-ز4ج 5 ปีที่แล้ว +3

    Mstwwwwww har wani sirri gareki😂🤣

  • @aishashafiu184
    @aishashafiu184 5 ปีที่แล้ว +1

    Sadiya mansura masoyiyar kice wlh

  • @shiekhjaafar2104
    @shiekhjaafar2104 5 ปีที่แล้ว +2

    Abin mamakia ,dama muna fadamuku 'yan fm ,galibansu maxinatane, Allah ya tsaremu

  • @abdurahmanabubakar1911
    @abdurahmanabubakar1911 4 ปีที่แล้ว +1

    Allah yaahiraku

  • @sadsaadf2779
    @sadsaadf2779 4 ปีที่แล้ว +2

    Wlh gaskiya ta gaya mata Allah yasa mu dace

  • @AbdullahiLawan
    @AbdullahiLawan 5 ปีที่แล้ว +2

    Amin.

  • @jiddaamin7611
    @jiddaamin7611 4 ปีที่แล้ว +2

    Good morning

  • @abdulrashidmusa1229
    @abdulrashidmusa1229 5 ปีที่แล้ว +2

    Wawiya

    • @kundinshahara5989
      @kundinshahara5989  5 ปีที่แล้ว

      Abun nasu kam sai a hankali Abdulrashid Musa

  • @hafsam9846
    @hafsam9846 5 ปีที่แล้ว +2

    Asheke ma mansura yar iskace shine kike fitowa kice aji tsron allh

    • @shiekhjaafar2104
      @shiekhjaafar2104 5 ปีที่แล้ว +1

      Kiduba dai aminda tafada

    • @husnaalimammasy1953
      @husnaalimammasy1953 5 ปีที่แล้ว +1

      Hahahahahaha

    • @AbdullahiLawan
      @AbdullahiLawan 5 ปีที่แล้ว +1

      Shikenan shi kuma dan iska ba zai ce a ji tsoron Allah ba. Idan Allah Ya shirye ta fa ta daina iskancin. Duk iskancin mutum dole a ce ya ji tsoron Allah. Ok.

    • @husnaalimammasy1953
      @husnaalimammasy1953 5 ปีที่แล้ว +1

      Wannan haka yake gaya masa

  • @nabilaibrahim8442
    @nabilaibrahim8442 4 ปีที่แล้ว +2

    Allah ybawa mai gaskiya saa

  • @umamaa1075
    @umamaa1075 5 ปีที่แล้ว +2

    Ni tausayin yayan nakuma nake wallahi

  • @mahammadushuhudi4324
    @mahammadushuhudi4324 5 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya shirye mu

  • @batulamuhammedyagana3134
    @batulamuhammedyagana3134 4 ปีที่แล้ว

    Allah yakauta saikuyi abu kuta tallata kanku baikamataba

  • @hafsam9846
    @hafsam9846 5 ปีที่แล้ว +1

    Good sadia

  • @umamaa1075
    @umamaa1075 5 ปีที่แล้ว +5

    Kuma fa kema mansura baki kyau taba duk da halin sadiya anaso akashe wota Amma zakuyimaga kiturawa wata gaskiya mansura baki kyau ta kema ai gashinan asirinki ya tonu da bakinki kikace yar iskaceke saura kikara mana wata fadarkawa harkina kuka muna fuka wai kuji tsoran Allah wallahi yana nan yanajiranmu amadakata yar ika mansura

    • @moustaphamousto3918
      @moustaphamousto3918 5 ปีที่แล้ว

      Toh Allah baku hankuri

    • @عبدالاله-غ5م
      @عبدالاله-غ5م 5 ปีที่แล้ว

      Allah yasheryi jami.an musulmi kuma idan katuba Allah yana karbar tunba idan kayishi dagaske dan haka abin da yawuce ne ba yanzu ba Allah ya kyauta

    • @حامدإسماعيل-ع6ظ
      @حامدإسماعيل-ع6ظ 5 ปีที่แล้ว

      🤦🤦🤦

    • @munzaligaji189
      @munzaligaji189 5 ปีที่แล้ว

      Gaskiya ne munsura

    • @munzaligaji189
      @munzaligaji189 5 ปีที่แล้ว

      Shine shawara gaskiya kinjiko.ina goyon bayanki mansura

  • @umarusalmanu2046
    @umarusalmanu2046 5 ปีที่แล้ว +1

    sadiya;ay shawara mansura ta ba ki akan makoman zuriyarki.

  • @kadidiallo4837
    @kadidiallo4837 5 ปีที่แล้ว +3

    Ikon Allah

    • @halifamamuda3916
      @halifamamuda3916 4 ปีที่แล้ว

      Ameen ya allah ka sa muna darab mai afani ka azutamu ameen ya allah

  • @sabiramuhammad55
    @sabiramuhammad55 4 ปีที่แล้ว +1

    Ayi ta hkr akuma dinga istigifari

  • @vipone3663
    @vipone3663 4 ปีที่แล้ว

    wannan ba hankali bane kuma nema tono abinda ya wuce wallahi ku kuka da kanku ubangiji yafi karfin kowa kuma Allah ya tsinewa mai tada fitina

  • @rahamasulema4927
    @rahamasulema4927 5 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya ne

  • @madinak7547
    @madinak7547 5 ปีที่แล้ว +3

    ikon Allah

  • @abdullahhaddad9329
    @abdullahhaddad9329 5 ปีที่แล้ว +3

    Maza da mutanen gari kufadi alkhari a rubutunku ko koyi shuru abinda babu ruwanka... yawancin wasu matan basu da sirri dan hk kubarsu isuisu sukarata sunfi kusa............?

  • @alhajigarba1340
    @alhajigarba1340 5 ปีที่แล้ว +4

    😂😂😂kaji banza mara asali harkinada bakin cewa wata ta tallata sarrinki ashe kinsan sirri hahahaha wlh mansura kinyi dede idan akwai wani sirrinta kara fada banza irinki

  • @abubakaribrahim7832
    @abubakaribrahim7832 4 ปีที่แล้ว +1

    Yan wahala kawai

  • @haleemahmustapha8217
    @haleemahmustapha8217 5 ปีที่แล้ว +3

    Mansura ta fiye shishigi akan abunda ba ruwanta daman yarbawa muna fukaine na karshe kunya mgn da Sadiya kinje kina turawa wata ai babu kyau haka abundan ya faru da sadiya kema kinada yara kuma kinada kanne inya faru akan su ai bazakiji dadi ba

    • @fhfssgfgs1740
      @fhfssgfgs1740 5 ปีที่แล้ว +1

      Itafa gaskiya dacine da ita mutane sesankai mekudi akebawa girma yanzu yataka kowa yazauna lfy amma ay intanada lefi kiranta zasuy sumata nasiha inde dan Allah ne gaskiya sadiya itama tanada lefi yanzu bakowa zeyarda daitaba kamar yanda aka yarda da ita mansurar Allah yashirya mubaki daya

    • @ahmedbello9379
      @ahmedbello9379 5 ปีที่แล้ว +1

      Allah ya shiryeku

    • @bigtimecommunication8679
      @bigtimecommunication8679 4 ปีที่แล้ว +1

      ALLAH SARKI SADIYA HARUNA ALLAH YA KARAMIKI HAKURI MUNANAN TAREDA KE ALLAH YA KAREKI DAGA SHARRIN MASHARRANTA

    • @haleemahmustapha8217
      @haleemahmustapha8217 4 ปีที่แล้ว +1

      @@bigtimecommunication8679 Ameen

    • @faizulawan974
      @faizulawan974 4 ปีที่แล้ว +1

      Allah ya kyauta

  • @africafact
    @africafact 4 ปีที่แล้ว +1

    KUNDIN SHAHARA
    Dan Allah inason in tambaye ka
    Daga chinkin abubuwan da suke tattaunawa naji ka ambaci abubuwan biyu da mansura Isa da safiya haruna sukace
    Sai gashi baka Fadi wani Abu da safiya haruna ta fada ba
    Da harshen turanci maiyasa baka fassara manaba
    Kokuwa bakaji bane koku'ma baka fahimta bane
    Koku'ma maiyasa
    Kalmace guda daya Mai matukar hadari
    Arayuwar ta da Kuma taka Kai da Kai posting videon
    Dan Allah Inna jiran amsarka domin yazama wanibi
    Mu fadawa jama,a wannan kalmar

    • @kundinshahara5989
      @kundinshahara5989  4 ปีที่แล้ว

      Mun fahimta. Amma yanzu sai dai bazamu iya tuna dai-dai gurin da kake magana ba

    • @africafact
      @africafact 4 ปีที่แล้ว +1

      Alhamdulillah
      Idan ka kunna vidiyon a dai-dai minti takwos da second ashirin da takwos 8:28
      Inda take cewa
      (Bama keba all those haters that they hate me, meyene Sadiya haruna ta cire muku-ne for Christ sake)
      Kasan a turanci koku'ma turawa Idan akwai wani abun Al ajabi ya faru Kamar ahausa (sabo da Allah)
      a grammar turanci musulmi koku'ma wani Mai addini da ban Wanda ba kurista qa Ida zaice👇👇👇
      (For God sake)
      Sannan aturawan Kuma Idan kiritoci ne
      Sai kaji sunce (for Christ sake)
      To Dan uwa
      An ni baba wani mamaki. Musam man ganin irin dabi,unta
      Ya banbata sosai da namu
      Ni yarone matashi Dan shekara 30
      Ma zaunin kudancin najeriya
      Lallai Ina so in sakeji daga gareka Dan uwa na gode

    • @kundinshahara5989
      @kundinshahara5989  4 ปีที่แล้ว

      @@africafact Tabbas na koma na saurari gurin kuma abinda ka fada hakane. Amma dai Sadiya Haruna musulma ce, kawai dai wata 'kila ta fada ne a cikin fushi ba tare da ta san abinda take fada ba. Sannan kuma tayi zaman Lagos sosai, wato ta zauna a cikin 'kabilu da Christians. Muna matukar godiya a gare ka

    • @africafact
      @africafact 4 ปีที่แล้ว

      Shikenan Nima na gode da saurarata da kukayi
      Kuma hakika zanyi farin cikin Jin cewa itta mu sulmace??? (alhamdulillah) Allah ya shiryemu gaba daya,
      Yaa allah ka tsaremu ka tsare adinnin-mu-Ameen

  • @mhsadiq2729
    @mhsadiq2729 5 ปีที่แล้ว +2

    Aa gaskiyakam duk jirgi dayace tadaukosu

  • @aboubakarhassana7771
    @aboubakarhassana7771 5 ปีที่แล้ว +1

    Hummmm lallai kam akwai magana

  • @africafact
    @africafact 4 ปีที่แล้ว +1

    Shin was mutanen da suka saurari wannan video basuji sadiya haruna
    Acikin turancin ta Tana Jesus ba
    Domin tace (for Christ sake) kugayamin ma anar wannan turancin
    Gaskiya Inna bakin cikin jahilcin Yan uwana hausa Fulani wallahi
    Kuma bawai Inna muffin rashin Jin turanci shine jahilciba a,a abin da nake nufi shine
    Yadda yayan makiyan mu sabo da kawai suna Jin yarenmu
    Sai sushigo chikin mu mukuma akansu Sai ma muki Yan uwansu
    Amakance da jahilcin da San zuciya
    Wannan Sadiya haruna waye zai Gaya min garinsu inda aka haifeta
    Suwaye iyayen ta arewacin Nigeria

  • @halimaturaki4012
    @halimaturaki4012 5 ปีที่แล้ว +1

    Hhhhhhhhhhh sadiya kenan

  • @mdmmoustaphaaissa5434
    @mdmmoustaphaaissa5434 5 ปีที่แล้ว +3

    To kay uban zanthe Way harda wani ba say ka karasaba kowa ay yaji sai kay zakayi magana mtsss

  • @princedeeni8524
    @princedeeni8524 5 ปีที่แล้ว +2

    kanku akeji kucigaba da tonawa kanku asiri daman duk haduwar daba ta Allah ba karshenta haka

  • @maryamalhassan8022
    @maryamalhassan8022 5 ปีที่แล้ว +5

    Bbu wani cin amana, meye laifin mansura isa dan ta shigo ckn case dinku da nufin yi muku sulhu? Kedai kowa baya iya miki?

    • @abubakarahmad8168
      @abubakarahmad8168 5 ปีที่แล้ว

      Nana Ahmad

    • @bukariisa1212
      @bukariisa1212 5 ปีที่แล้ว +1

      Is she human right, she has no right to post secret chat, wannan akwai manufar yin hakan

  • @dddkadunadddkaduna4209
    @dddkadunadddkaduna4209 4 ปีที่แล้ว +1

    I expect any legal married woman knot to involve her self in anything like this pls stay clear for knot to be disrespected

  • @galaxyseven7862
    @galaxyseven7862 5 ปีที่แล้ว +1

    Fadi alkairi kokayi shuru munafirci dodone ga abinda yadace kayi magana a kai an sace yar mutane an canja mata suna da addini amman katsaya kana dauko shirar wasu kana dariya allah ya kyauta mtss

    • @africafact
      @africafact 4 ปีที่แล้ว

      Allahu ya saka maka da alkhairi

  • @muhammaduabdullahi306
    @muhammaduabdullahi306 5 ปีที่แล้ว +1

    Sadiya Duk Babban Dabai Riqa Girmansaba To Yaroma Zai masa Yaranta ko

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 5 ปีที่แล้ว +1

    Yayan mahaukata kawai

  • @moussaabbazara1785
    @moussaabbazara1785 5 ปีที่แล้ว +1

    sadiya ni masoyiyar kice amma hakan baya nufin bazan gayamiki gaskiya ba.mansurah masoyiyar kici ki gane k kin aza abun alfahri kikeyi duk wonda suke tsugaki makiyyan kine don haka ki rinka daukar chawara in mai kaui ce c pr tn bien.....

  • @halimaturaki4012
    @halimaturaki4012 5 ปีที่แล้ว +3

    Allah ya huci zuciyarki

  • @hameen2224
    @hameen2224 5 ปีที่แล้ว +1

    Ke jaka alherin kenan abaki hakuri baza a baki hakurin ba mahau'kaciya dakikiya

  • @fulairahabibudubanni3600
    @fulairahabibudubanni3600 4 ปีที่แล้ว

    Mtswww

  • @user-es6ey3tu2q
    @user-es6ey3tu2q 5 ปีที่แล้ว +1

    😭😭😭😭😭😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠

  • @hauwahalilu5644
    @hauwahalilu5644 5 ปีที่แล้ว +2

    Wato mansura kema kinyi iskanci?
    Ai naga blue film dakikayi da bature

    • @husnaalimammasy1953
      @husnaalimammasy1953 5 ปีที่แล้ว +1

      Allah sarki nima nagani amma wlh ba ita bace fiskan mansura aka dora

    • @shiekhjaafar2104
      @shiekhjaafar2104 5 ปีที่แล้ว

      Kai dan Allah kinga ,ki turomin vidoyo ingani

    • @shiekhjaafar2104
      @shiekhjaafar2104 5 ปีที่แล้ว

      Ku turomana vidiyo mugani

    • @husnaalimammasy1953
      @husnaalimammasy1953 5 ปีที่แล้ว

      K da kace ka kalla shine zakace intura maka hmmmm baruwana kanaso mutane sukara aibanta yan film kenan koh

    • @husnaalimammasy1953
      @husnaalimammasy1953 5 ปีที่แล้ว

      Kuga me wai Ku bazakuyi abuda yadameku ba idan Dan Adam ya kauce toh kuyi mishi fatan sheriya

  • @youtub7866
    @youtub7866 5 ปีที่แล้ว +1

    Kanko akeji

  • @haliruamina6651
    @haliruamina6651 5 ปีที่แล้ว +1

    Sadiya ke wlh bansan wace irin macce kike ba Yar kunama kawai bansan kirki ba da kowa fada kikeyi

  • @jiddahjiddah7910
    @jiddahjiddah7910 5 ปีที่แล้ว +1

    Ke komai akayi sekin fallasa

  • @aishaaliyu8611
    @aishaaliyu8611 4 ปีที่แล้ว +3

    She can handle it that's why she talk too much. Be fighting, u will get tired

  • @hameen2224
    @hameen2224 5 ปีที่แล้ว +1

    Kilama kwaya tasha shiyasa bari kwayar ta sakeki san nan sai muga yanda za,ai

  • @bilkisualiyu9763
    @bilkisualiyu9763 4 ปีที่แล้ว

    Slm

  • @hauwahalilu5644
    @hauwahalilu5644 5 ปีที่แล้ว +3

    Ur husband?

    • @jiddahjiddah7910
      @jiddahjiddah7910 5 ปีที่แล้ว

      Hehehe ibeg help me ask her name sake

  • @ftymazarah9256
    @ftymazarah9256 5 ปีที่แล้ว +2

    Kanku akeji🏌️‍♀️🤷‍♀️🤷‍♀️namu ido🙄

  • @halimasadiya9815
    @halimasadiya9815 5 ปีที่แล้ว +1

    sNAUWIU

  • @ayyaksontv4231
    @ayyaksontv4231 4 ปีที่แล้ว +1

    Always pretending I not illiterate shasha karya kikeyi