Wai bawa yayi shekaru masu yawa yana aikata sabon Allah, Allah yasani yarufa masa asiri amma dan tsabar rashin sanin ciwon kai da zakewa sai mutum yafito yatonawa kansa asiri SADIYA wallahi kiji tsoran Allah inda niceke zan aje waya narungumi charbi da alkur'ani nakuma jenanemi gafarar iyayena dan wannan Al amarin naki akwai magana bantaba ganin wadda Allah ya kyautata surartaba yamata baiwa amma tawula kanta kanta kamarke kidaina cht dakowa bare kiga abinda zai bata miki rai ki ajiye komai da kowa kikoma ga Allah
Shikenan shi kuma dan iska ba zai ce a ji tsoron Allah ba. Idan Allah Ya shirye ta fa ta daina iskancin. Duk iskancin mutum dole a ce ya ji tsoron Allah. Ok.
Kuma fa kema mansura baki kyau taba duk da halin sadiya anaso akashe wota Amma zakuyimaga kiturawa wata gaskiya mansura baki kyau ta kema ai gashinan asirinki ya tonu da bakinki kikace yar iskaceke saura kikara mana wata fadarkawa harkina kuka muna fuka wai kuji tsoran Allah wallahi yana nan yanajiranmu amadakata yar ika mansura
Maza da mutanen gari kufadi alkhari a rubutunku ko koyi shuru abinda babu ruwanka... yawancin wasu matan basu da sirri dan hk kubarsu isuisu sukarata sunfi kusa............?
Mansura ta fiye shishigi akan abunda ba ruwanta daman yarbawa muna fukaine na karshe kunya mgn da Sadiya kinje kina turawa wata ai babu kyau haka abundan ya faru da sadiya kema kinada yara kuma kinada kanne inya faru akan su ai bazakiji dadi ba
Itafa gaskiya dacine da ita mutane sesankai mekudi akebawa girma yanzu yataka kowa yazauna lfy amma ay intanada lefi kiranta zasuy sumata nasiha inde dan Allah ne gaskiya sadiya itama tanada lefi yanzu bakowa zeyarda daitaba kamar yanda aka yarda da ita mansurar Allah yashirya mubaki daya
KUNDIN SHAHARA Dan Allah inason in tambaye ka Daga chinkin abubuwan da suke tattaunawa naji ka ambaci abubuwan biyu da mansura Isa da safiya haruna sukace Sai gashi baka Fadi wani Abu da safiya haruna ta fada ba Da harshen turanci maiyasa baka fassara manaba Kokuwa bakaji bane koku'ma baka fahimta bane Koku'ma maiyasa Kalmace guda daya Mai matukar hadari Arayuwar ta da Kuma taka Kai da Kai posting videon Dan Allah Inna jiran amsarka domin yazama wanibi Mu fadawa jama,a wannan kalmar
Alhamdulillah Idan ka kunna vidiyon a dai-dai minti takwos da second ashirin da takwos 8:28 Inda take cewa (Bama keba all those haters that they hate me, meyene Sadiya haruna ta cire muku-ne for Christ sake) Kasan a turanci koku'ma turawa Idan akwai wani abun Al ajabi ya faru Kamar ahausa (sabo da Allah) a grammar turanci musulmi koku'ma wani Mai addini da ban Wanda ba kurista qa Ida zaice👇👇👇 (For God sake) Sannan aturawan Kuma Idan kiritoci ne Sai kaji sunce (for Christ sake) To Dan uwa An ni baba wani mamaki. Musam man ganin irin dabi,unta Ya banbata sosai da namu Ni yarone matashi Dan shekara 30 Ma zaunin kudancin najeriya Lallai Ina so in sakeji daga gareka Dan uwa na gode
@@africafact Tabbas na koma na saurari gurin kuma abinda ka fada hakane. Amma dai Sadiya Haruna musulma ce, kawai dai wata 'kila ta fada ne a cikin fushi ba tare da ta san abinda take fada ba. Sannan kuma tayi zaman Lagos sosai, wato ta zauna a cikin 'kabilu da Christians. Muna matukar godiya a gare ka
Shikenan Nima na gode da saurarata da kukayi Kuma hakika zanyi farin cikin Jin cewa itta mu sulmace??? (alhamdulillah) Allah ya shiryemu gaba daya, Yaa allah ka tsaremu ka tsare adinnin-mu-Ameen
Shin was mutanen da suka saurari wannan video basuji sadiya haruna Acikin turancin ta Tana Jesus ba Domin tace (for Christ sake) kugayamin ma anar wannan turancin Gaskiya Inna bakin cikin jahilcin Yan uwana hausa Fulani wallahi Kuma bawai Inna muffin rashin Jin turanci shine jahilciba a,a abin da nake nufi shine Yadda yayan makiyan mu sabo da kawai suna Jin yarenmu Sai sushigo chikin mu mukuma akansu Sai ma muki Yan uwansu Amakance da jahilcin da San zuciya Wannan Sadiya haruna waye zai Gaya min garinsu inda aka haifeta Suwaye iyayen ta arewacin Nigeria
Fadi alkairi kokayi shuru munafirci dodone ga abinda yadace kayi magana a kai an sace yar mutane an canja mata suna da addini amman katsaya kana dauko shirar wasu kana dariya allah ya kyauta mtss
sadiya ni masoyiyar kice amma hakan baya nufin bazan gayamiki gaskiya ba.mansurah masoyiyar kici ki gane k kin aza abun alfahri kikeyi duk wonda suke tsugaki makiyyan kine don haka ki rinka daukar chawara in mai kaui ce c pr tn bien.....
Dan Allah ahana wasan hausa dan Allah
Wlh kuwah
Uma Maa me wasan sukayi bamu guri dan Allah
Uma Maa haba de muna karuwa wllh ga nishadantuwa
wallahi sadiya haruna tarainawa hausawa wallahi
Wllhi wlli ko da wasa bazantaba auran ir film Ba komi ta mallaki arayuwanta
Allah yachauta amennnnnn🙌🙌
Gaskiya yarinyar nan batada hankali kodai tana shaye shaye ne
Gaskiya dai yarinyar sai a hankali
Ikon Allah Allah yawoce mana gaba
Duniya Makaranta
Wai bawa yayi shekaru masu yawa yana aikata sabon Allah, Allah yasani yarufa masa asiri amma dan tsabar rashin sanin ciwon kai da zakewa sai mutum yafito yatonawa kansa asiri SADIYA wallahi kiji tsoran Allah inda niceke zan aje waya narungumi charbi da alkur'ani nakuma jenanemi gafarar iyayena dan wannan Al amarin naki akwai magana bantaba ganin wadda Allah ya kyautata surartaba yamata baiwa amma tawula kanta kanta kamarke kidaina cht dakowa bare kiga abinda zai bata miki rai ki ajiye komai da kowa kikoma ga Allah
Allah yashiryemu ya kuma kyauta
Allah yakyauta
amman tunda tace tabar mgnr basai ta barta ba
Allah ya kyuta
Yes mansura ISAH this is an good idea and great advice she supposed to afford it because of future time
Allah yakiyaye gaba
Wllh duk Wanda yace zaice gaba ta sabama allah shima yashirya gani mashifa arayuwansa bakuga kumai bama kucigaba da
This is very Good Advice to you Sadiya Haruna what did Mansura Isah told you.
Duk Wanda ya butulcewa rabbi seya rika ganin ba dedeba se ranan da yakoma gareshi walhi kadan kuka gani
Allah yakyauta aidamanchewaaidaman karchen halewa kasa
gaskiya na sadiya haruna yana da kyau haka
Wasu maza ba
Mstwwwwww har wani sirri gareki😂🤣
Sadiya mansura masoyiyar kice wlh
Abin mamakia ,dama muna fadamuku 'yan fm ,galibansu maxinatane, Allah ya tsaremu
Ykk
Allah yaahiraku
Wlh gaskiya ta gaya mata Allah yasa mu dace
Sad Saadf ameen ya Allah abinne na manya
Amin.
Good morning
Good morning
Wawiya
Abun nasu kam sai a hankali Abdulrashid Musa
Asheke ma mansura yar iskace shine kike fitowa kice aji tsron allh
Kiduba dai aminda tafada
Hahahahahaha
Shikenan shi kuma dan iska ba zai ce a ji tsoron Allah ba. Idan Allah Ya shirye ta fa ta daina iskancin. Duk iskancin mutum dole a ce ya ji tsoron Allah. Ok.
Wannan haka yake gaya masa
Allah ybawa mai gaskiya saa
Ni tausayin yayan nakuma nake wallahi
Allah ya shirye mu
Allah yakauta saikuyi abu kuta tallata kanku baikamataba
Good sadia
Kuma fa kema mansura baki kyau taba duk da halin sadiya anaso akashe wota Amma zakuyimaga kiturawa wata gaskiya mansura baki kyau ta kema ai gashinan asirinki ya tonu da bakinki kikace yar iskaceke saura kikara mana wata fadarkawa harkina kuka muna fuka wai kuji tsoran Allah wallahi yana nan yanajiranmu amadakata yar ika mansura
Toh Allah baku hankuri
Allah yasheryi jami.an musulmi kuma idan katuba Allah yana karbar tunba idan kayishi dagaske dan haka abin da yawuce ne ba yanzu ba Allah ya kyauta
🤦🤦🤦
Gaskiya ne munsura
Shine shawara gaskiya kinjiko.ina goyon bayanki mansura
sadiya;ay shawara mansura ta ba ki akan makoman zuriyarki.
Ikon Allah
Ameen ya allah ka sa muna darab mai afani ka azutamu ameen ya allah
Ayi ta hkr akuma dinga istigifari
wannan ba hankali bane kuma nema tono abinda ya wuce wallahi ku kuka da kanku ubangiji yafi karfin kowa kuma Allah ya tsinewa mai tada fitina
Gaskiya ne
ikon Allah
Maza da mutanen gari kufadi alkhari a rubutunku ko koyi shuru abinda babu ruwanka... yawancin wasu matan basu da sirri dan hk kubarsu isuisu sukarata sunfi kusa............?
😂😂😂kaji banza mara asali harkinada bakin cewa wata ta tallata sarrinki ashe kinsan sirri hahahaha wlh mansura kinyi dede idan akwai wani sirrinta kara fada banza irinki
Yan wahala kawai
Mansura ta fiye shishigi akan abunda ba ruwanta daman yarbawa muna fukaine na karshe kunya mgn da Sadiya kinje kina turawa wata ai babu kyau haka abundan ya faru da sadiya kema kinada yara kuma kinada kanne inya faru akan su ai bazakiji dadi ba
Itafa gaskiya dacine da ita mutane sesankai mekudi akebawa girma yanzu yataka kowa yazauna lfy amma ay intanada lefi kiranta zasuy sumata nasiha inde dan Allah ne gaskiya sadiya itama tanada lefi yanzu bakowa zeyarda daitaba kamar yanda aka yarda da ita mansurar Allah yashirya mubaki daya
Allah ya shiryeku
ALLAH SARKI SADIYA HARUNA ALLAH YA KARAMIKI HAKURI MUNANAN TAREDA KE ALLAH YA KAREKI DAGA SHARRIN MASHARRANTA
@@bigtimecommunication8679 Ameen
Allah ya kyauta
KUNDIN SHAHARA
Dan Allah inason in tambaye ka
Daga chinkin abubuwan da suke tattaunawa naji ka ambaci abubuwan biyu da mansura Isa da safiya haruna sukace
Sai gashi baka Fadi wani Abu da safiya haruna ta fada ba
Da harshen turanci maiyasa baka fassara manaba
Kokuwa bakaji bane koku'ma baka fahimta bane
Koku'ma maiyasa
Kalmace guda daya Mai matukar hadari
Arayuwar ta da Kuma taka Kai da Kai posting videon
Dan Allah Inna jiran amsarka domin yazama wanibi
Mu fadawa jama,a wannan kalmar
Mun fahimta. Amma yanzu sai dai bazamu iya tuna dai-dai gurin da kake magana ba
Alhamdulillah
Idan ka kunna vidiyon a dai-dai minti takwos da second ashirin da takwos 8:28
Inda take cewa
(Bama keba all those haters that they hate me, meyene Sadiya haruna ta cire muku-ne for Christ sake)
Kasan a turanci koku'ma turawa Idan akwai wani abun Al ajabi ya faru Kamar ahausa (sabo da Allah)
a grammar turanci musulmi koku'ma wani Mai addini da ban Wanda ba kurista qa Ida zaice👇👇👇
(For God sake)
Sannan aturawan Kuma Idan kiritoci ne
Sai kaji sunce (for Christ sake)
To Dan uwa
An ni baba wani mamaki. Musam man ganin irin dabi,unta
Ya banbata sosai da namu
Ni yarone matashi Dan shekara 30
Ma zaunin kudancin najeriya
Lallai Ina so in sakeji daga gareka Dan uwa na gode
@@africafact Tabbas na koma na saurari gurin kuma abinda ka fada hakane. Amma dai Sadiya Haruna musulma ce, kawai dai wata 'kila ta fada ne a cikin fushi ba tare da ta san abinda take fada ba. Sannan kuma tayi zaman Lagos sosai, wato ta zauna a cikin 'kabilu da Christians. Muna matukar godiya a gare ka
Shikenan Nima na gode da saurarata da kukayi
Kuma hakika zanyi farin cikin Jin cewa itta mu sulmace??? (alhamdulillah) Allah ya shiryemu gaba daya,
Yaa allah ka tsaremu ka tsare adinnin-mu-Ameen
Aa gaskiyakam duk jirgi dayace tadaukosu
Hummmm lallai kam akwai magana
Shin was mutanen da suka saurari wannan video basuji sadiya haruna
Acikin turancin ta Tana Jesus ba
Domin tace (for Christ sake) kugayamin ma anar wannan turancin
Gaskiya Inna bakin cikin jahilcin Yan uwana hausa Fulani wallahi
Kuma bawai Inna muffin rashin Jin turanci shine jahilciba a,a abin da nake nufi shine
Yadda yayan makiyan mu sabo da kawai suna Jin yarenmu
Sai sushigo chikin mu mukuma akansu Sai ma muki Yan uwansu
Amakance da jahilcin da San zuciya
Wannan Sadiya haruna waye zai Gaya min garinsu inda aka haifeta
Suwaye iyayen ta arewacin Nigeria
Hhhhhhhhhhh sadiya kenan
To kay uban zanthe Way harda wani ba say ka karasaba kowa ay yaji sai kay zakayi magana mtsss
kanku akeji kucigaba da tonawa kanku asiri daman duk haduwar daba ta Allah ba karshenta haka
Bbu wani cin amana, meye laifin mansura isa dan ta shigo ckn case dinku da nufin yi muku sulhu? Kedai kowa baya iya miki?
Nana Ahmad
Is she human right, she has no right to post secret chat, wannan akwai manufar yin hakan
I expect any legal married woman knot to involve her self in anything like this pls stay clear for knot to be disrespected
Fadi alkairi kokayi shuru munafirci dodone ga abinda yadace kayi magana a kai an sace yar mutane an canja mata suna da addini amman katsaya kana dauko shirar wasu kana dariya allah ya kyauta mtss
Allahu ya saka maka da alkhairi
Sadiya Duk Babban Dabai Riqa Girmansaba To Yaroma Zai masa Yaranta ko
Yayan mahaukata kawai
sadiya ni masoyiyar kice amma hakan baya nufin bazan gayamiki gaskiya ba.mansurah masoyiyar kici ki gane k kin aza abun alfahri kikeyi duk wonda suke tsugaki makiyyan kine don haka ki rinka daukar chawara in mai kaui ce c pr tn bien.....
Allah.ya.shiryeku.
Allah ya huci zuciyarki
Ke jaka alherin kenan abaki hakuri baza a baki hakurin ba mahau'kaciya dakikiya
Mtswww
😭😭😭😭😭😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠😠
Wato mansura kema kinyi iskanci?
Ai naga blue film dakikayi da bature
Allah sarki nima nagani amma wlh ba ita bace fiskan mansura aka dora
Kai dan Allah kinga ,ki turomin vidoyo ingani
Ku turomana vidiyo mugani
K da kace ka kalla shine zakace intura maka hmmmm baruwana kanaso mutane sukara aibanta yan film kenan koh
Kuga me wai Ku bazakuyi abuda yadameku ba idan Dan Adam ya kauce toh kuyi mishi fatan sheriya
Kanko akeji
Sadiya ke wlh bansan wace irin macce kike ba Yar kunama kawai bansan kirki ba da kowa fada kikeyi
Allah tsinemiki ameen
Ke komai akayi sekin fallasa
Allah yashiryimu gabadai
She can handle it that's why she talk too much. Be fighting, u will get tired
Kilama kwaya tasha shiyasa bari kwayar ta sakeki san nan sai muga yanda za,ai
Hahhaaa! Lallai kam
Slm
Wslm Bilkisu Aliyu
Kundin shahara ykk
Lafiya 'kalau Bilkisu. Daga wanne gari kike mana magana?
Kundin shahara ina Adamawa
@@bilkisualiyu9763 Ok Masha Allah. Ina shiga Adamawa lokaci-lokaci
Ur husband?
Hehehe ibeg help me ask her name sake
Kanku akeji🏌️♀️🤷♀️🤷♀️namu ido🙄
Hhhhhhh ai km
sNAUWIU
Always pretending I not illiterate shasha karya kikeyi