ความคิดเห็น •

  • @adamuibrahim2768
    @adamuibrahim2768 2 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Alhamdulillah
    Allah ya sakada Alakiri ❤moku da Alakiri

  • @Muhammadbala014
    @Muhammadbala014 4 ชั่วโมงที่ผ่านมา +4

    Nafi natsuwar yin tasbihi da yatsuna saboda shine asali.

  • @MamaneSambo
    @MamaneSambo ชั่วโมงที่ผ่านมา +2

    Dr idriss Allah biyaka

  • @abubakarabba3919
    @abubakarabba3919 4 ชั่วโมงที่ผ่านมา +4

    Meyasa ne yanzu baka saka karatun Dr idiris

    • @LawaliTOROGao-sq2tz
      @LawaliTOROGao-sq2tz 3 ชั่วโมงที่ผ่านมา +4

      dan uwa kada kadamu dr tawhidi ikon allah aishi dr idiris ranace mairabama kowa aiki all ummar manzon Allah Saw suna gané karatu❤🇳🇪👈

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 ชั่วโมงที่ผ่านมา +2

    Mu irin na manzon zamuyi (yan yatsu) kukuma kuje kuyi irin wanda ya dace dasan zuciyarku

  • @zainabmusa4199
    @zainabmusa4199 12 นาทีที่ผ่านมา

    ita bid'ah kowane lkci zakaga ana kokarin yimata kwaskwarima, indai gaskiya akeso ayi amfani da wanda Annabi saw ya ce ya inganta.kaga kowa ya huta

  • @abubakarabba3919
    @abubakarabba3919 4 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Meyasa ne yanzu baka saka karatun Dr idiris

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Munafurci mana. Tunda ya gayyato Dan Qala Kato a Kan channel din Shi ya yi da yarda da maganan Dan Qala Kato sai Dr Idris ya masa Naseeha Shi ne ya ke Jin haushin Dr Idris.
      Tun lokacin na gano mai Rigasa TV ya na da son rai sosai. NI ma dai na daina following din Shi.
      Allah ya shirye Shi.

    • @abubakarabba3919
      @abubakarabba3919 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      @@Speedyvampir2 ta dalilinsa mukasan wannan tasha pls fix the issues haba tv channel ai nakowane especially Islamic tv dan a gane gaskiya da kariya from different scholars