Nafi natsuwar yin tasbihi da yatsuna saboda shine asali.
Dr idriss Allah biyaka
Meyasa ne yanzu baka saka karatun Dr idiris
dan uwa kada kadamu dr tawhidi ikon allah aishi dr idiris ranace mairabama kowa aiki all ummar manzon Allah Saw suna gané karatu❤🇳🇪👈
Mu irin na manzon zamuyi (yan yatsu) kukuma kuje kuyi irin wanda ya dace dasan zuciyarku
ita bid'ah kowane lkci zakaga ana kokarin yimata kwaskwarima, indai gaskiya akeso ayi amfani da wanda Annabi saw ya ce ya inganta.kaga kowa ya huta
Meyasa ne yanzu baka saka karatun Dr idiris
Munafurci mana. Tunda ya gayyato Dan Qala Kato a Kan channel din Shi ya yi da yarda da maganan Dan Qala Kato sai Dr Idris ya masa Naseeha Shi ne ya ke Jin haushin Dr Idris.
Tun lokacin na gano mai Rigasa TV ya na da son rai sosai. NI ma dai na daina following din Shi.
Allah ya shirye Shi.
@@Speedyvampir2 ta dalilinsa mukasan wannan tasha pls fix the issues haba tv channel ai nakowane especially Islamic tv dan a gane gaskiya da kariya from different scholars
Alhamdulillah
Allah ya sakada Alakiri ❤moku da Alakiri