Yatabbata inyass da tijjani manyan bokaye

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 8 ก.พ. 2025

ความคิดเห็น • 6

  • @namirouayouba2232
    @namirouayouba2232 ปีที่แล้ว

    Allah ya sawwaké gaskiya duniya tazo karshe kai jima'a yanzu wanan ne malami saidai bayahudé

  • @namirouayouba2232
    @namirouayouba2232 ปีที่แล้ว

    Wai miyasa kukeyin karya in izala

  • @ثانيمعمرعائلةأدمالتاباني

    الله نور السموات والأرض مثل نوره كمشكوة فها مصباح المصباح في زجاجة الزجاجة كأنها كوكب دوري يوقد من شجرة مبركة زيتونة لا شرقية ولا غربية يكاد زيتها يضيء ولولم تمسسه نار نور على نور يهدى الله لنوره من يشاء ويضرب الله الأمثل للناس والله بكل شيء العليم سورة النور الأية ٣٥ با معنا لا نور غيري نور الله نحن على نور كتاب الله وسنة رسوله صلى الله عليه وسلم

  • @mabrukagarzalisani514
    @mabrukagarzalisani514 ปีที่แล้ว

    Don Allah malam kayi haquri ka daina raddinnan don ba abin da zai sauya, tin kafin a haifeka ake dariqa kuma har yau ana yi , raddin da kake yi bai canja komai ba , to ai sai a haqura qyalesu a yi abin da zai amfane mu, ina ma a ce hadisan Manzon Allah ko fiqhu ko dai wani karatu kake yi mana a nan ba wannan dogon turancin ba don ba abin da zai canja don dariqu sun riga sun kafu a africa mai tinbuke su sai dai Allah ba mutum , sun taka rawar gani wajen yaduwar musulunci a africa ,irin su sheikh umarul Fuuty, ko suma kana nufin duk mushrikai ne🤔 yan zu fa kan mage ya waye, mutane basa son irin abun nan da kuke yi a tsakanin ku matasan malamai na 'yar qure. Mu mun fi son a dinga zuba mana madarar karatu muna diba kawai, ruwan mutum ne yayi dariqar izala ko dariqar tijjaniyya ko kadiriyya ko ka zama dan ba ruwana, tin da dukkan su ba wanda Annabi ya ce a yi ko a shiga. Musulmi kawai Musulmi ne.

  • @ثانيمعمرعائلةأدمالتاباني

    سنه بأس بيدء لا

  • @mabrukagarzalisani514
    @mabrukagarzalisani514 ปีที่แล้ว

    Malam ba kyau ba'a fa 🤭 har da aibata halittar fuskar sa ko ka manta halittar Allah ce, ba shi yayi kansa ba. Ni dai naga en iazalar da suka cika da kalmar shahada haka dan dariqa ya cika da kalmar shahada. To yaya kenan? Daman mushriki yana cikawa da kalmar shahada ko maqiyin Annabi???