Assalamu alaikum barkan ku da wannan lokaci dan ina da tambya wai me yasa mata kawai kuke amsawa tambayoyin su bakwa amsawa maza sai mata kawai shin dan mata aka bude wannan filin ko kuwa?
To Alhamdulillah da farko dai sunana sadeeq daga nan kasar libya ina fatan dai duk al uman dake cikin wannan gida mai tarin albarka fatan alkhari da addu ar allah ya taimaka ameen Tambayar tawa itace wai dan ina so malam ya taimaka ya bani amsar wannan tambayar tawa kamar haka wai dan allah ya halatta mutun yayi wankan janaba tare da wankan juma ah alokaci daya? Tambya ta biyu kuma dan allah al gafarta malam ina son amsar wannan tambayar ita ma misali mutun idan yayi wankan juma ai acikin ban daki zai iya yin al wal lah kuwa? Wannan ita ce tambaya ta na barku lafiya allah ya taimaki wannan gida mai tarin albarka ya kuma baiwa malam lafiya da sauran Muslims baki daya ameen🤲🤲
Masha Allah alhamdulilah
jaxakhallah
Ma sha allah
Allah ya sakama Malam da alkhairi
Ppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppppp
ALLAH YA jazak Alif Alkhair malam
بارك الله
Masha alllah
Masha Allah
السلام عليكم ورحمة الله وبركاته الله يحفظك ياشيخ
Jaxakal la allah ya karama malam lfy
Macha. Allah.
Allah yasaka da Alkairi
Allah yasaka da alkhairi
Malam Allah yasaka da Alkairi
Assalam malam inamaku barka dawarhaka
Jamila inamaki fatan alkairi
Sbd na aiko muku da tambayoyi ta number ku har na gaji kuma kullum sai na saurari Wannan shirin amma sai naji kawai mata ne kuke amsawa tambayar su
ka yi hakuri ka sake aikowa
Assalamu alaikum barkan ku da wannan lokaci dan ina da tambya wai me yasa mata kawai kuke amsawa tambayoyin su bakwa amsawa maza sai mata kawai shin dan mata aka bude wannan filin ko kuwa?
Wacce tambayar ka aiko ba a a amsa ba?
To Alhamdulillah da farko dai sunana sadeeq daga nan kasar libya ina fatan dai duk al uman dake cikin wannan gida mai tarin albarka fatan alkhari da addu ar allah ya taimaka ameen
Tambayar tawa itace wai dan ina so malam ya taimaka ya bani amsar wannan tambayar tawa kamar haka wai dan allah ya halatta mutun yayi wankan janaba tare da wankan juma ah alokaci daya? Tambya ta biyu kuma dan allah al gafarta malam ina son amsar wannan tambayar ita ma misali mutun idan yayi wankan juma ai acikin ban daki zai iya yin al wal lah kuwa? Wannan ita ce tambaya ta na barku lafiya allah ya taimaki wannan gida mai tarin albarka ya kuma baiwa malam lafiya da sauran Muslims baki daya ameen🤲🤲
Insha Allah za a amsa maka
Alhamdulillah ubangiji allah ya bada ikon amsawa ngd sosai