Yunkurin ceto darajar naira a Najeriya

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 22 ก.พ. 2024
  • Mahukunta a Najeriya na kokarin lalubo hanyoyin da za su daidaita rugujewar naira a kasar, lamarin da ke kara haifar da tsadar rayuwa da yanzu masana ke cewa na barazana ga dorewar gwamnatin gaba daya. Shirin Gaskiyar Magana ya tattauna da Farfesa Ahmed Adamu, masanin tattalin arzikin kasa a Najeriya da kuma Muhammad Almustapha Naira, mataimakin mai kula da dokokin kungiyar 'yan chanji ta Abuja, babban birnin Najeriya.

ความคิดเห็น • 3

  • @user-dj5ig6wv1q
    @user-dj5ig6wv1q 5 หลายเดือนก่อน

    Daga Muhammed A Muhammed Fullo

  • @bawaaliyu9821
    @bawaaliyu9821 4 หลายเดือนก่อน

    Takin zamanine yahada gero da dala manfetur yada mai karas dadala tsada rayuwa yahada kowane talaka da dala haba malan dan chanji aikomaibara a najeriya dole tashin dala yashafeshi

  • @user-dj5ig6wv1q
    @user-dj5ig6wv1q 5 หลายเดือนก่อน

    Alhaji Mustapha Naira kamanta da abu daya 2015 ana bada bidin asati sau biyu "Ranar Laraba da Ranar Juma'a, Aranar Laraba anabada Dollar $60,000 Hakama Aranar Juma'a anabada Dollar $60,000 kaga Asati ana bada Dollar $120,000 Akowanne Sati