Shirin Yamma na DW 21.10.2024

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 20 ต.ค. 2024
  • Za a ji Sakataren harkokin wajen Amurka Anthony Blinken, ya sake komawa Gabas ta Tsakiya don bude sabuwar tattaunawar tsagaita wuta tsakanin kungiyar Hamas da kasar Isra'ila.
    Batun rashin lafiyar babban hafsan sojin kasa na Najeriya, na haifar da muhawara a cikin kasar.
    A Nijar kuma, kungiyoyin DCTR na kira ga Shugaban kasa Janar Abdourahamane Tchiani, da ya mutunta alkawarin mika mulki ga farar hula bayan shekaru uku na rikon kwarya.
    Za a ji yadda kasashen Afirka da dama masu fama da matsalar bashi, ke neman mafita.
    Masu fafutukar kare muhallin a duniya, sun fara tattaunawa a kasar Kwalambiya kan zamantakewar halittu da tsirra a doron kasa.
    Muna tafe da shirin labarin wasanni da shirin ji ka karu, sai ra'ayoyinku.

ความคิดเห็น • 1