Mutumin da ya Tozarta ubansa saboda uwa, Nasiha mai ratsa zuciya kan kan iyaye,

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 24 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 18

  • @asiyaabdulkadir6535
    @asiyaabdulkadir6535 4 วันที่ผ่านมา

    Wallahi maza hassada sukeyiwa iyaye mata waikarfi da yaji saisun kwaskware hadisan manzon Allah s.A.W

  • @NajibMusayahaya
    @NajibMusayahaya 5 วันที่ผ่านมา

    Masha Allah alhamdulillah tabarakallah mallam Ina godiya sosai.

  • @BachariBachari-h6f
    @BachariBachari-h6f 5 วันที่ผ่านมา

    الله أكبر ❤❤❤

  • @MutariMamuda
    @MutariMamuda 5 วันที่ผ่านมา

    Allah yasaka da alkhairi

  • @MuhammadAli-rm8yk
    @MuhammadAli-rm8yk 5 วันที่ผ่านมา +2

    Allah Ya tsire muh da sabamu su

  • @hajiyamama2895
    @hajiyamama2895 4 วันที่ผ่านมา

    جزاك الله خيرا

  • @mahammadtidjani2037
    @mahammadtidjani2037 5 วันที่ผ่านมา +1

    Sheikh Salisu Abubakar Habizahullah shugaban Ahal sunnah Diffa jamhuriyar Nijar

  • @asiyaabdulkadir6535
    @asiyaabdulkadir6535 4 วันที่ผ่านมา

    Wallahi Abu Aisha bantaba sanin kaimutunne maisan zuciya ba saiyanzu tayaya zaa hada uwa da uba Koda hadisi bai fifita uwaba

  • @youssifsayadi9051
    @youssifsayadi9051 5 วันที่ผ่านมา

    Kadan kuka gani ana gaya muku littatafan nan na yahudawa ne kun kasa fahi'inta sai sun kaiku sun baro ku. Allah ya kara ganar damu

  • @maryamahmad3335
    @maryamahmad3335 5 วันที่ผ่านมา +2

    To malam ai uwa tafi kula dayaranta akan uba kuma wlh yazun iyaye maza basu damu dayaransba kamar mahaifiya

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  5 วันที่ผ่านมา +1

      Eh haka ne nima. na fadi wannan amma kawai mutum yayi kokarin kyautata musu baki daya shi yafi.

    • @shehuarc2964
      @shehuarc2964 5 วันที่ผ่านมา +1

      Idan Iyayenku maza basu kula daku da kyau ba, ba shi ke nuna dukka maza haka suke ba. Kuma ita dokar Allah binta kawai akeyi ba tare da tuhuma ba.

    • @khadeejahibraheem983
      @khadeejahibraheem983 5 วันที่ผ่านมา

      majority basu kulawa

    • @muhammedkabirahmed6443
      @muhammedkabirahmed6443 4 วันที่ผ่านมา

      Karya kike

  • @khadeejahibraheem983
    @khadeejahibraheem983 5 วันที่ผ่านมา

    kude maza kuji tsoron Allah dole se kun nuna kunfi mata amma kusani Allah be bambantab wanda yafi shine me takwa

  • @maazoukazza-yz9mt
    @maazoukazza-yz9mt 5 วันที่ผ่านมา

    Babu wani yaran da yayi magana inba annabi Isa ba.

  • @abdulshakurkhalid1230
    @abdulshakurkhalid1230 5 วันที่ผ่านมา

    Pp