Sheikh Dahiru Bauchi Ya Gargadi Gwamna Ganduje kan sabbin masarautu

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 5

  • @yunusaibrahimshuaibu7402
    @yunusaibrahimshuaibu7402 4 ปีที่แล้ว

    Kar Albdullahi Umar Ganduje ya manta Sarki Sanusi ba Ordinary sarki bani a arewacin Kasar nan ba yadaina tunanin taba bayin Allah nagari bazatayi masa kyau ba

  • @itacegreger2782
    @itacegreger2782 4 ปีที่แล้ว

    Allah karawa sheikhi lafiya da basira.Lallai fa mu tijjanawa muna daukar birnin Kano da matukar muhimmanci Sabo da Kano itace cibiyar darikar tijjaniyya a Nigeria wacce kuma itace matattara ta ilmin addinin musulunci.Bisa wannan hidima da Kano tayiwa malaman musulunci sukayi mata Aduaa Allah ya sauko Arziki a Kano ta zarce kowane birni a Nigeria tarin arziki.wannan yasa Ganduje yake alfaharin zama gwamnan Kano. To Dan me yake kokarin kassara masarautar Kano wacce ita CE silar jawo masu albarka suka yiwa Kano addua ta zama yadda take ?shi manta da irin kalaman sarki sanusi na2,alfarmar kakansa sanusi na farko ake raga masa.

    • @abdulawal1961
      @abdulawal1961 4 ปีที่แล้ว

      Ibrahim Muhammad gaskiyane

  • @ibrahimgarbaaiso8463
    @ibrahimgarbaaiso8463 4 ปีที่แล้ว

    Kada ma ya bari mana in ya isa! Shege ka fasa dan halal sai yanka!

  • @saadatuumar9144
    @saadatuumar9144 4 ปีที่แล้ว

    Ganduje is a crazy human specie who doesn't have d interest of kano and d north at large.may in perish in d most terrible way insha Allah.an old man with no foresight!!!