Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya cikin bidiyo 12/08/2024 • RFI Hausa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 16 ก.ย. 2024
  • Ƴan bindiga da dama sun halaka sakamakon rikicin da ya ɓarke a tsakaninsu a yayin rabon ganima. Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta dakatar da hukumar UNDP da ke taimaka wa al'umma a ƙasar. Faransa da Birtaniya da Jamus sun sha alwashin kawo karshen yakin Gaza.

ความคิดเห็น • 11