Kunji Magana Ta Adalci: Yanzu_Yanzu Saurari Tsokacin Barr Ishaq Adam Kan Maganar Prof. Isa Pantami..

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 8 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น •

  • @abubakarwando2642
    @abubakarwando2642 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา +4

    Allah ya kare mana Dr Idris Abdul aziz

  • @NafiuahmadNakowa-wm5pr
    @NafiuahmadNakowa-wm5pr 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา +3

    Allah yasaka da alkhairi barr ishak Kano

  • @abdullahiisah96
    @abdullahiisah96 4 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Gaskiya Malam kayi masa sharing, a ina yace zai tsaya takara, kuma kamar bakaji bayanin sa ba.

  • @aishatumusa9098
    @aishatumusa9098 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Fantami fa kainuwa ne dashen Allah. Ma hassada, yace muku charbi Sunna ne

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 3 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah shi karawa rayuwa albarka malam

  • @BassirouSaidi
    @BassirouSaidi 2 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah yasaka da alkairi malan❤

  • @HamisuhamisuUmar
    @HamisuhamisuUmar 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา +3

    Allah protected you and your family ❤🎉

  • @MuhammadGaladima-fm7vm
    @MuhammadGaladima-fm7vm 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Gaskiya wllhi malamai kurage hassada mugun ciwone wllhi

  • @usmansuleiman3259
    @usmansuleiman3259 17 นาทีที่ผ่านมา

    Gaskiya mallam wani lokacin Kamar kanada son rai da bangarnci.

  • @Kurnawa
    @Kurnawa 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Mallam Isa Ali pantami yawuce ku wlh barrister kawai acire Hassada.

  • @souleymaneabdourahman9818
    @souleymaneabdourahman9818 3 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah ya karemuku ilmi

  • @rabiumaidawa1664
    @rabiumaidawa1664 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Dan girman Allah abani Numban Malam.....wallahi inason magana Dashi

  • @muhammadabubakar4821
    @muhammadabubakar4821 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Kaji tsoron Allah a Ina pantami yace maku yanason tsayawa takara

  • @abubakarsulemanadam9096
    @abubakarsulemanadam9096 6 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ance dama ba wanda yakai malamai hassada saboda aduk bayanin fantami ba inda yace zai futo takara, Amma maimakon ka kalubance shi akan maganarsa ka buge da nuna tsantsar hassadar ka akansa

  • @hashimaabubakar2752
    @hashimaabubakar2752 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Slm alkm!
    Don Allah inason lambar wannan malami inason magana dashi.

  • @ameeryazid4186
    @ameeryazid4186 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    uthaymeen da Bin Baz da Shiekh Al Fawzan duk neman kuri'un yan bidi'a su ke ko. matsalar ku rashin adalci. Babu abun da ka fada da Dr Isa be fada ba akan falalar amfani da hannu. Wani lokacin sai mutum yayi tunani ba tsayawa kake ka saurari mutum ba kawai jin magana kake a social media ka zo kana comment. Allah ya shirye mu.

  • @muhammadsaminuayagi4880
    @muhammadsaminuayagi4880 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Malan Ali Fantami, ya fiku gaskiya

  • @MuhammadMustapha-tl5xg
    @MuhammadMustapha-tl5xg ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Him Allah y kyauta

  • @HamzaAbdullahi-p6r
    @HamzaAbdullahi-p6r 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Gaskiya mlm wannan zatone kace mlm neman kuru'u yakeyi,kuma ka koma kabibiyi abun da mlm yadafa jawabine makamancin abun da kafada bawai yace rike carbi addinine ko kuma ibadaba

  • @khadimulansartv
    @khadimulansartv 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Toh Dr sani rijiyar lemu da bn baz da Othaimin kuma wani takara suke nema. Kuma duk bayanin da kayi ya Riga yayi kawai ku nayiwa mutumin nan hassada ne wllhi.. Kaiton ku

  • @harunasadazare7056
    @harunasadazare7056 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Wnn kalamai akwai zalunci cikinsu. Malam kaji tsoron Allah

  • @sulaimansaeedmiko9966
    @sulaimansaeedmiko9966 15 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Tabbas Baristar Kai Ba Adali Bane
    Yaya Za'ayi ka yankewa mutum hukunci akan abin da wani makiyinsa na zahiri ya fada kansa

  • @HassanNaseer-h6b
    @HassanNaseer-h6b 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ni babban abinda yake bani mamaki shine Duk abinda prof isah pantami ya fada exactly shi kazo ka kara maimaitawa toh Kai takarar mai kke nema??

  • @MuhammadMasha-j2n
    @MuhammadMasha-j2n 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Indai halayarku irin halayar ibin timiya ce totabbas ibin timiya bumutunen kirkibane

  • @AG-lw6id
    @AG-lw6id 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    MANZON ALLAH (S A W) YÃ GARGADEMU DAKKYAU (COMMENT) MUKIYAYE:
    "WANDA YAYI IMÃNI DA ALLAH DA RÃNAR ALQIYÃMA YAFADI ALKHAIRI KO YAYI SHURU"
    (Bukhãri / muslim).

  • @AssamaYaoh
    @AssamaYaoh 2 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ai ni gaskiya indai daga bakin minister pantami ne zata fito to bazan karbaba domin shi ba mai gaskiyar bane waazin shi لم تقولون مالا تفعلون