Ance dama ba wanda yakai malamai hassada saboda aduk bayanin fantami ba inda yace zai futo takara, Amma maimakon ka kalubance shi akan maganarsa ka buge da nuna tsantsar hassadar ka akansa
uthaymeen da Bin Baz da Shiekh Al Fawzan duk neman kuri'un yan bidi'a su ke ko. matsalar ku rashin adalci. Babu abun da ka fada da Dr Isa be fada ba akan falalar amfani da hannu. Wani lokacin sai mutum yayi tunani ba tsayawa kake ka saurari mutum ba kawai jin magana kake a social media ka zo kana comment. Allah ya shirye mu.
Toh Dr sani rijiyar lemu da bn baz da Othaimin kuma wani takara suke nema. Kuma duk bayanin da kayi ya Riga yayi kawai ku nayiwa mutumin nan hassada ne wllhi.. Kaiton ku
MANZON ALLAH (S A W) YÃ GARGADEMU DAKKYAU (COMMENT) MUKIYAYE: "WANDA YAYI IMÃNI DA ALLAH DA RÃNAR ALQIYÃMA YAFADI ALKHAIRI KO YAYI SHURU" (Bukhãri / muslim).
Allah ya kare mana Dr Idris Abdul aziz
A'ameen!
Allah yasaka da alkhairi barr ishak Kano
A'ameen!
Amin
Gaskiya Malam kayi masa sharing, a ina yace zai tsaya takara, kuma kamar bakaji bayanin sa ba.
Fantami fa kainuwa ne dashen Allah. Ma hassada, yace muku charbi Sunna ne
Allah shi karawa rayuwa albarka malam
Allah yasaka da alkairi malan❤
Allah protected you and your family ❤🎉
A'ameen!
Amin
Gaskiya wllhi malamai kurage hassada mugun ciwone wllhi
Gaskiya mallam wani lokacin Kamar kanada son rai da bangarnci.
Mallam Isa Ali pantami yawuce ku wlh barrister kawai acire Hassada.
Allah ya karemuku ilmi
Dan girman Allah abani Numban Malam.....wallahi inason magana Dashi
Kaji tsoron Allah a Ina pantami yace maku yanason tsayawa takara
Ance dama ba wanda yakai malamai hassada saboda aduk bayanin fantami ba inda yace zai futo takara, Amma maimakon ka kalubance shi akan maganarsa ka buge da nuna tsantsar hassadar ka akansa
Slm alkm!
Don Allah inason lambar wannan malami inason magana dashi.
uthaymeen da Bin Baz da Shiekh Al Fawzan duk neman kuri'un yan bidi'a su ke ko. matsalar ku rashin adalci. Babu abun da ka fada da Dr Isa be fada ba akan falalar amfani da hannu. Wani lokacin sai mutum yayi tunani ba tsayawa kake ka saurari mutum ba kawai jin magana kake a social media ka zo kana comment. Allah ya shirye mu.
Malan Ali Fantami, ya fiku gaskiya
Him Allah y kyauta
Gaskiya mlm wannan zatone kace mlm neman kuru'u yakeyi,kuma ka koma kabibiyi abun da mlm yadafa jawabine makamancin abun da kafada bawai yace rike carbi addinine ko kuma ibadaba
Toh Dr sani rijiyar lemu da bn baz da Othaimin kuma wani takara suke nema. Kuma duk bayanin da kayi ya Riga yayi kawai ku nayiwa mutumin nan hassada ne wllhi.. Kaiton ku
Wnn kalamai akwai zalunci cikinsu. Malam kaji tsoron Allah
Kai baka tsoron Allaah din ne?
Tabbas Baristar Kai Ba Adali Bane
Yaya Za'ayi ka yankewa mutum hukunci akan abin da wani makiyinsa na zahiri ya fada kansa
Ni babban abinda yake bani mamaki shine Duk abinda prof isah pantami ya fada exactly shi kazo ka kara maimaitawa toh Kai takarar mai kke nema??
Indai halayarku irin halayar ibin timiya ce totabbas ibin timiya bumutunen kirkibane
MANZON ALLAH (S A W) YÃ GARGADEMU DAKKYAU (COMMENT) MUKIYAYE:
"WANDA YAYI IMÃNI DA ALLAH DA RÃNAR ALQIYÃMA YAFADI ALKHAIRI KO YAYI SHURU"
(Bukhãri / muslim).
Ai ni gaskiya indai daga bakin minister pantami ne zata fito to bazan karbaba domin shi ba mai gaskiyar bane waazin shi لم تقولون مالا تفعلون