Na rantse da Allah Malam idan kaga abinda wannan yarinyar takeyi a live na tiktok ko magana ma Baza kayi akanta ba wannan ba karamar Bayahudiya bace a saudiya take neman kudi kuma asalin yar Kaduna CE Allah ya tsare mana imanin mu
Ai wan Nan yarinyar tafi kowacce yarinya iskanci a ticktock kuma inaga yar Kaduna ce kuma tana cikin ƙasashen Larabawa Qatar Yakamata ayiwa gwamnatin kasar magana sukamota kwanakin baya fa hoton tsiraici ta Turawa wani shine ya bayyana hoton ta fito tana zagin hausawa Saboda suna gaya mata Gaskiya
Wlhi malam wanan yarinyar abunda takeyi a TikTok bayahudiya mabazatayi shiba saboda ninaga abunmamaki yadda take sa samari suyi sirara hadayan mata kuma dukk aganinsu hanbakuskure baneba Allah yayimuna sauki 🤲🤲🤲
Innalilahi wa inna ilehi rajiun Allah muntuba wan nan sai dai muce ubangiji Allah yashiryeta sukuma iyalan wadan nan bayin Allah dasuka hukunta Dan uwansu ubangiji Allah yajikan mahaifinku darahama ubangiji Allah yakarama rayuwarku zuriyar ya u kura albarka
Ya Allah kaji kan Alh Ya'u kura, Allah ya albarkaci zuri'arsa Amin. Shi Kuma Allah ya shir6eshi amin
Allah ya shiryar dake idan zaki shiryu sannan kuma kiji tsoron Allah watarana sai kinyi kuka
Madalla da wannan zuri'ar Allah yayi muku albarka ya raya muku zuri'a bisa sunnar ma'aiki
Amen bijahi muhammadu rasulillahi saw Masha Allah
Amen Summa Amen Mallam Allah Yasaka Da Alkairi
❤❤❤❤❤😂😂😂😂machaallah machaallah alhamdulillah alhamdulillah machaallah ❤❤❤❤❤❤❤❤
Gaskiya dai sun kyauta sosai
Astaghafirul al Allah mutuba Allah kashirye bakidaya Al ummar annabi Muhammadu a s w❤😢
Masha Allah Allah yasaka Allah ya musu albarka
Na rantse da Allah Malam idan kaga abinda wannan yarinyar takeyi a live na tiktok ko magana ma Baza kayi akanta ba wannan ba karamar Bayahudiya bace a saudiya take neman kudi kuma asalin yar Kaduna CE
Allah ya tsare mana imanin mu
subhanallah
Bata saudiyya tana iraki yanzu shalele
@@fatimahalliru3530 takoma iraq Kenan Allah ya kyuata
Ba a Saudiyya take ba a Iraqi take
Abu Aiaha irin wanna yarinyar kamata yayi Alalibo ta ta karkashi kasa Amata dan'banzan duka
Bata kasar Nan ai
Dama tsinanniyace ke sukuma Allah yakara shiryamusu dan uwansu damu bakidaya
Ameen ya Allah
Walhi wannan en uwannasa bamakiyansabane wlhi masoyansane
Ma sha Allah ❤
Allah ya jikan mahaifan mu
Allah ya saka da Alkhairi
Ameen suma Ameen
جزاك الله خير
Allah ye sakamusu
Amma m. Wannan jakace
Mlm itace tayi video tsiraici kwanan nan ai itama saurayinta yasaki
Anya wannan yarinyar yar arewace musulma kuma tana da zuri'a a cikin mutane
Masha Allah
Wanan Malam kubar biyata wly wanan kadan daga cikin halayenta balagazace wanan tsinaniyacè
Ameen Yaa Allah
Waikunmantatane itace wacca tayitsirara kowa yaga tsaraicinta yafinakowama wallahi malan kuma asaudyyatake amma idan meshiryuwace alla yashiryamu idan take tajira karshan ta wawiya waiita shalele kushareta karasake kiransunanta maratarbiya sukuma alla yasakamusu da alkairinsa duniya da lahira
Tana kasar oman ne ba saudiyya ba
Allah ya shirya
Allah kaimana tsari da fituntinun wannan zamani
Amin domin wannan zamanin yawuce duk yadda kake tunani
Ai wan Nan yarinyar tafi kowacce yarinya iskanci a ticktock kuma inaga yar Kaduna ce kuma tana cikin ƙasashen Larabawa Qatar Yakamata ayiwa gwamnatin kasar magana sukamota kwanakin baya fa hoton tsiraici ta Turawa wani shine ya bayyana hoton ta fito tana zagin hausawa Saboda suna gaya mata Gaskiya
Allah kaudama na dukkanin fasadi da masu aikatashi.
Wlhi malam wanan yarinyar abunda takeyi a TikTok bayahudiya mabazatayi shiba saboda ninaga abunmamaki yadda take sa samari suyi sirara hadayan mata kuma dukk aganinsu hanbakuskure baneba Allah yayimuna sauki 🤲🤲🤲
Innalilahi wa inna ilehi rajiun Allah muntuba wan nan sai dai muce ubangiji Allah yashiryeta sukuma iyalan wadan nan bayin Allah dasuka hukunta Dan uwansu ubangiji Allah yajikan mahaifinku darahama ubangiji Allah yakarama rayuwarku zuriyar ya u kura albarka
Aameen
❤❤❤❤
Hhhmm karamar yar iska wlh karya kk kyakyawan mari zaesa ki bar duk abinda ake bukata shegiya jaka
Mallan wananfa yarinyarfa dama batada tarbiyar musulunci...atare suke tanbacewarsu dama...tunda ita har videon batsa tayi tana turawa samarin ta
Wannan yarinya dan uwarta in ta isa tayi a inda take
Wan natomutinci da,akisaurarata jaka,alladiya kaway mala uniya
❤❤❤❤❤🇳🇪🇳🇪🇳🇪
Don Allah ki ja Chan kiba mutane wuri lalatatta
Dama ita tsinanniya ce wawiya kazama karuwa
Matsiya ce ke
To mallam ita wannan yarinyar wannan abin ba wani Abu bane a gurinta
🙆🙆🙆🙆🤦🤦🤦
Shima wani dan daudo a tiktok anacemishi hassan makeup shima zakaga kamar bashida iyaye abunda yakeyi bakyau wallahi yakamata afara zane yandaudo da yan iska anajeriya
Hassan make up Dan Niger ne badan Nigeria bane
Hassan ai ba Dan kasar Nan bane kaga ba haliñ àce za,ayi mishi haka a kasar Nan
❤❤❤