zuwa ga yar tiktok da ta tsinewa kanta domin kare yahya amerika, zuwa ga yan uwansa.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 9 ก.พ. 2025

ความคิดเห็น • 56

  • @bintamuhammad9804
    @bintamuhammad9804 วันที่ผ่านมา +5

    Ya Allah kaji kan Alh Ya'u kura, Allah ya albarkaci zuri'arsa Amin. Shi Kuma Allah ya shir6eshi amin

  • @shamsuddenabubakar-rl6vu
    @shamsuddenabubakar-rl6vu วันที่ผ่านมา +3

    Allah ya shiryar dake idan zaki shiryu sannan kuma kiji tsoron Allah watarana sai kinyi kuka

  • @PrincessFeenarh-xb4tv
    @PrincessFeenarh-xb4tv วันที่ผ่านมา +3

    Madalla da wannan zuri'ar Allah yayi muku albarka ya raya muku zuri'a bisa sunnar ma'aiki

  • @HassanYakubu-l3c
    @HassanYakubu-l3c วันที่ผ่านมา +1

    Amen bijahi muhammadu rasulillahi saw Masha Allah

  • @usmanAuta-zv6gd
    @usmanAuta-zv6gd วันที่ผ่านมา +2

    Amen Summa Amen Mallam Allah Yasaka Da Alkairi

  • @sdiallof2606
    @sdiallof2606 วันที่ผ่านมา +1

    ❤❤❤❤❤😂😂😂😂machaallah machaallah alhamdulillah alhamdulillah machaallah ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 วันที่ผ่านมา

    Gaskiya dai sun kyauta sosai

  • @Soulaiman-m3n
    @Soulaiman-m3n วันที่ผ่านมา +3

    Astaghafirul al Allah mutuba Allah kashirye bakidaya Al ummar annabi Muhammadu a s w❤😢

  • @ayubaabdullahi3768
    @ayubaabdullahi3768 วันที่ผ่านมา +1

    Masha Allah Allah yasaka Allah ya musu albarka

  • @NuruddeenIbrahimHusain-fl5zj
    @NuruddeenIbrahimHusain-fl5zj วันที่ผ่านมา +3

    Na rantse da Allah Malam idan kaga abinda wannan yarinyar takeyi a live na tiktok ko magana ma Baza kayi akanta ba wannan ba karamar Bayahudiya bace a saudiya take neman kudi kuma asalin yar Kaduna CE
    Allah ya tsare mana imanin mu

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  วันที่ผ่านมา

      subhanallah

    • @fatimahalliru3530
      @fatimahalliru3530 วันที่ผ่านมา

      Bata saudiyya tana iraki yanzu shalele

    • @NuruddeenIbrahimHusain-fl5zj
      @NuruddeenIbrahimHusain-fl5zj วันที่ผ่านมา

      @@fatimahalliru3530 takoma iraq Kenan Allah ya kyuata

    • @AAa-z9i8w
      @AAa-z9i8w 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Ba a Saudiyya take ba a Iraqi take

  • @blackmambablackwidow9700
    @blackmambablackwidow9700 วันที่ผ่านมา +3

    Abu Aiaha irin wanna yarinyar kamata yayi Alalibo ta ta karkashi kasa Amata dan'banzan duka

  • @هيموكنك-ظ3خ
    @هيموكنك-ظ3خ วันที่ผ่านมา +2

    Dama tsinanniyace ke sukuma Allah yakara shiryamusu dan uwansu damu bakidaya

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 วันที่ผ่านมา +2

    Walhi wannan en uwannasa bamakiyansabane wlhi masoyansane

  • @عبدالعزيزسليم-ص9س
    @عبدالعزيزسليم-ص9س วันที่ผ่านมา

    Ma sha Allah ❤

  • @buhariibrahim182
    @buhariibrahim182 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah ya jikan mahaifan mu
    Allah ya saka da Alkhairi

  • @ZubairuManiru-b1m
    @ZubairuManiru-b1m วันที่ผ่านมา +1

    Ameen suma Ameen

  • @امزيكوزيكو
    @امزيكوزيكو วันที่ผ่านมา +1

    جزاك الله خير

  • @GoniAbisso
    @GoniAbisso วันที่ผ่านมา +1

    Allah ye sakamusu

  • @GazalirabiuAbubakar
    @GazalirabiuAbubakar วันที่ผ่านมา +1

    Amma m. Wannan jakace

  • @aishasuleiman-xt1qg
    @aishasuleiman-xt1qg วันที่ผ่านมา +1

    Mlm itace tayi video tsiraici kwanan nan ai itama saurayinta yasaki

  • @nuhumaishanu6944
    @nuhumaishanu6944 วันที่ผ่านมา +1

    Anya wannan yarinyar yar arewace musulma kuma tana da zuri'a a cikin mutane

  • @YusufMg-h8d
    @YusufMg-h8d วันที่ผ่านมา

    Masha Allah

  • @appapp2264
    @appapp2264 วันที่ผ่านมา +1

    Wanan Malam kubar biyata wly wanan kadan daga cikin halayenta balagazace wanan tsinaniyacè

  • @AdamSallau-d8n
    @AdamSallau-d8n วันที่ผ่านมา +1

    Ameen Yaa Allah

  • @abdallahibrahim8914
    @abdallahibrahim8914 วันที่ผ่านมา

    Waikunmantatane itace wacca tayitsirara kowa yaga tsaraicinta yafinakowama wallahi malan kuma asaudyyatake amma idan meshiryuwace alla yashiryamu idan take tajira karshan ta wawiya waiita shalele kushareta karasake kiransunanta maratarbiya sukuma alla yasakamusu da alkairinsa duniya da lahira

  • @KhadijaYusufAbdullahi048
    @KhadijaYusufAbdullahi048 17 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah ya shirya

  • @balarabacikaji9259
    @balarabacikaji9259 วันที่ผ่านมา +1

    Allah kaimana tsari da fituntinun wannan zamani

  • @رضوانربيع-خ5ض
    @رضوانربيع-خ5ض วันที่ผ่านมา

    Ai wan Nan yarinyar tafi kowacce yarinya iskanci a ticktock kuma inaga yar Kaduna ce kuma tana cikin ƙasashen Larabawa Qatar Yakamata ayiwa gwamnatin kasar magana sukamota kwanakin baya fa hoton tsiraici ta Turawa wani shine ya bayyana hoton ta fito tana zagin hausawa Saboda suna gaya mata Gaskiya

  • @AbdulkadirUsman-r6d
    @AbdulkadirUsman-r6d ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah kaudama na dukkanin fasadi da masu aikatashi.

  • @ArtisteBello
    @ArtisteBello วันที่ผ่านมา

    Wlhi malam wanan yarinyar abunda takeyi a TikTok bayahudiya mabazatayi shiba saboda ninaga abunmamaki yadda take sa samari suyi sirara hadayan mata kuma dukk aganinsu hanbakuskure baneba Allah yayimuna sauki 🤲🤲🤲

  • @Frdoes
    @Frdoes วันที่ผ่านมา

    Innalilahi wa inna ilehi rajiun Allah muntuba wan nan sai dai muce ubangiji Allah yashiryeta sukuma iyalan wadan nan bayin Allah dasuka hukunta Dan uwansu ubangiji Allah yajikan mahaifinku darahama ubangiji Allah yakarama rayuwarku zuriyar ya u kura albarka

  • @KhadijaYusufAbdullahi048
    @KhadijaYusufAbdullahi048 17 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Aameen

  • @Baradarqou
    @Baradarqou วันที่ผ่านมา +1

    ❤❤❤❤

  • @NafiuahmadNakowa-wm5pr
    @NafiuahmadNakowa-wm5pr วันที่ผ่านมา

    Hhhmm karamar yar iska wlh karya kk kyakyawan mari zaesa ki bar duk abinda ake bukata shegiya jaka

  • @Abdulhabeeb-n5t
    @Abdulhabeeb-n5t วันที่ผ่านมา +2

    Mallan wananfa yarinyarfa dama batada tarbiyar musulunci...atare suke tanbacewarsu dama...tunda ita har videon batsa tayi tana turawa samarin ta

  • @alimusabachirawakano2708
    @alimusabachirawakano2708 วันที่ผ่านมา

    Wannan yarinya dan uwarta in ta isa tayi a inda take

  • @Gsjdhssu
    @Gsjdhssu 9 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Wan natomutinci da,akisaurarata jaka,alladiya kaway mala uniya

  • @BakreDanyau
    @BakreDanyau วันที่ผ่านมา

    ❤❤❤❤❤🇳🇪🇳🇪🇳🇪

  • @Nashman901tv
    @Nashman901tv วันที่ผ่านมา

    Don Allah ki ja Chan kiba mutane wuri lalatatta

  • @taseuabubakar4117
    @taseuabubakar4117 22 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Dama ita tsinanniya ce wawiya kazama karuwa

  • @hassanmuhammad1659
    @hassanmuhammad1659 2 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Matsiya ce ke

  • @MustaphanasiruIssa-dx8xn
    @MustaphanasiruIssa-dx8xn วันที่ผ่านมา

    To mallam ita wannan yarinyar wannan abin ba wani Abu bane a gurinta

  • @HawaHula-l8g
    @HawaHula-l8g วันที่ผ่านมา

    🙆🙆🙆🙆🤦🤦🤦

  • @هيموكنك-ظ3خ
    @هيموكنك-ظ3خ วันที่ผ่านมา

    Shima wani dan daudo a tiktok anacemishi hassan makeup shima zakaga kamar bashida iyaye abunda yakeyi bakyau wallahi yakamata afara zane yandaudo da yan iska anajeriya

    • @رضوانربيع-خ5ض
      @رضوانربيع-خ5ض วันที่ผ่านมา

      Hassan make up Dan Niger ne badan Nigeria bane

    • @UmarMuhammad-vu9mj
      @UmarMuhammad-vu9mj วันที่ผ่านมา

      Hassan ai ba Dan kasar Nan bane kaga ba haliñ àce za,ayi mishi haka a kasar Nan

  • @BachariBachari-h6f
    @BachariBachari-h6f วันที่ผ่านมา

    ❤❤❤