Kuma ademokradiyya bai halalta ga shugaban kasa yasa hannu awata yarjejeniya batareda yan majilisu dake wakiltan mutane sun amince ba. Don haka fitowa ayi Allah wadai akan wannan idan duk yan Nigeria sun fito suka dukufa akan haka dole tinubu ya janye sanya hannu akan wannan shaidanci da yayi
Gaskiyane malan Allah yatsareka ameen
Masha Allah Allah ya rufamana asiri yafitar damu daga cikin qangin bautan
Allah yabia sheik bin mohammed.
Allah ya kara mana irin ku sosai mun Allah ya saka
Inna lillahi wa inna ilaihi rajiunn 😭
Kuma ademokradiyya bai halalta ga shugaban kasa yasa hannu awata yarjejeniya batareda yan majilisu dake wakiltan mutane sun amince ba. Don haka fitowa ayi Allah wadai akan wannan idan duk yan Nigeria sun fito suka dukufa akan haka dole tinubu ya janye sanya hannu akan wannan shaidanci da yayi
Allah ya isa tsakaninmu da ku Wanda suka xabi tinibu
Babu ilimi acikin tambayarka na farko.
Because auren jinsi haramtaccene ademokradiyya a nigeria
Mal if you don't have anything to say plz stop. Allah will not be happy with you