Allah ya Kara daukaka baban mu, Ina son Duk wani bawan Allah mai kyakyawar zuciya irin baban mu shugaban wanna sherin. Allah ya bamu ikon kyautawa duk, wanda yake bukatar taimako a rayuwar mu
Gaskiya banji dadin shirin yauba kwatata baiwar Allah tace ma al-lalata mata kanwa amma odinary Ahmad bace komaiba sai han-taranta kakeyi baka biyo ta kan maganarba.
An gode. Jazakumul-lah Khair Tace fa yana lalata da Kanwarta to ya zaku yi da wannan case din tunda kun ce tayi haquri akan gida sbd fushin mahafiya Daga Allah sai Manzo SAW sai Mahaifiya sannan Uba
Babanmu ordinary kayi kokari Allah yasaka... Amma adalci anan shine ani kadin maganartA... Be auri mamansu BA haka zalika be auri kanwarsuba... Amma Yakama haya.... Yasaka su aciki... Kuma suna zargin Yana anfani da kanwarsu... Kilama hadda maman tasu... Adalci shine abincina kuma ayi kokarin rabasu da wannan azzalimi... Aikin alkhairi Kada agajiya ranka Dade pls
Assalamu alaikum ubangiji Allah yakarama baban order brekete family arewa Mai taimakwan tskwak kawa Allah idan yayi makaho sai yedan jagora ubangiji Allahu subbahanahu wata ala yakamana wan nan bawan Allah Dan takal ka yasami sauki ubangiji Allah yakara kulama dakai da iyalanka bakidaya ubangiji Allah yajikan mahaifinka ubangiji Allah yasa karabu da mahaifiyarka lfy Dan hajiya Kaima inamaka ftn alkairi inamaku ftn alkairi daga madinatul munauwara anan saudiya munjin dadin taimakawa bayin Allah ubangiji Allah yakara yalwatamana irinku a arewarmu
Gaskiya Ina magana akan wnn matar da aka dauke mahaifiyarsu da Kuma kanwarta don Allah ayi aduba maganar da tayi akan kanwarta maras lafiya da shi malam nuhu yadauke Yana amfani da ita
My odnary president kacemana karuwai mu yan zaman saudia kamana kudin goro to amma ni nayafemaka domin koina akwai nagari dana banza koroqi sauran gafara karkaje lahira da haqqisu😢
Ordinary President Dan darika ba Ahlussunnah bane? Kace kafin kazama da izala ka basalafe dai ko? Ai gara kuna banbancewa ko zamu gane. Kuma ba yan darikane masu tsubbuba. Ku daina jam'i wa mutane kunayin adalci ta nan bangaren saboda gudun neman hakki a lahira. Allah yasa mudace
🎉🎉 Allah ya Kara daukaka up up brekete family 🎉🎉
Allah yaqara tsareku .Allah yaqara basira.Ahmad isah baban kowa.inzamu gyara mu gyara.Allah yabamu ikon gyarawa
Allah yabani ikon zuwa brekete family arewa
Allah ya Kara daukaka baban mu, Ina son Duk wani bawan Allah mai kyakyawar zuciya irin baban mu shugaban wanna sherin.
Allah ya bamu ikon kyautawa duk, wanda yake bukatar taimako a rayuwar mu
Babbanmu Ahmed issa Allah yakarama Lafiya da nissan kwauna
Ordinary President Allah Ya ƙarawa Rayuwarka Albarka duniya da lahira
Gaskiya baban mu Allah ya saka da alkairi
Ya Allah yajikan mahaifanku domin wannan taimakon masha allahu
Masha Allah Jazakillahu khair Allah yakara daukk
Gaskiya banji dadin shirin yauba kwatata baiwar Allah tace ma al-lalata mata kanwa amma odinary Ahmad bace komaiba sai han-taranta kakeyi baka biyo ta kan maganarba.
Ordinary President wallahi Nima banyarda da wasu Isko kai
❤ Masha allah allah kara lafiya da nisan kawana
Ameen summa ameen
Amin ya Allah ❤❤❤
An gode. Jazakumul-lah Khair
Tace fa yana lalata da Kanwarta to ya zaku yi da wannan case din tunda kun ce tayi haquri akan gida sbd fushin mahafiya
Daga Allah sai Manzo SAW sai Mahaifiya sannan Uba
@@sakinadeeni4713 ai idan bata haquraba zatasha tsinuwane.shiyasa
Allah Yakara Maka Daukaka in Sha Allah zamu Tayaka Addu'a wlh da kace kazo Maiduguri naji Dadi sosaima
Masha Allah Allah Kara lafiya da nisan kawana baba 🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
❤❤
My ordinary Allah ya saka da alkhairi
Allah ya kara kiyayeka yayi maka albarka ya kula maka da zurriyarka
Babanmu ordinary kayi kokari Allah yasaka...
Amma adalci anan shine ani kadin maganartA...
Be auri mamansu BA haka zalika be auri kanwarsuba...
Amma Yakama haya....
Yasaka su aciki...
Kuma suna zargin Yana anfani da kanwarsu...
Kilama hadda maman tasu...
Adalci shine abincina kuma ayi kokarin rabasu da wannan azzalimi...
Aikin alkhairi Kada agajiya ranka Dade pls
Allah yasaka muku da mafificin alkhairi berekita family ❤❤❤
Ordinary president Allah Ya saka maka da aljannah firdaus 😭
Ameen ya hayyu ya qayyum 🤲
Allah ya kara daukaka da nasara allah ya sa ah dade ana yi allah ya kara basira da kariya allah saka da mafificin alkhairi
Allah yakara karfin gwiwa
Allah yatemaki Ordinarily President namu ❤
Allah yakare Muna Kai odnary
Ameen summa ameen
Yo ai dama duk mun dana darikar😂😂Allah jikan kakanmu da rahama
Jazakal Allahu akkubar baba
Assalamu alaikum ubangiji Allah yakarama baban order brekete family arewa Mai taimakwan tskwak kawa Allah idan yayi makaho sai yedan jagora ubangiji Allahu subbahanahu wata ala yakamana wan nan bawan Allah Dan takal ka yasami sauki ubangiji Allah yakara kulama dakai da iyalanka bakidaya ubangiji Allah yajikan mahaifinka ubangiji Allah yasa karabu da mahaifiyarka lfy Dan hajiya Kaima inamaka ftn alkairi inamaku ftn alkairi daga madinatul munauwara anan saudiya munjin dadin taimakawa bayin Allah ubangiji Allah yakara yalwatamana irinku a arewarmu
Allah yasakamuku da alkairi yatsareku daga dukkan abinqi amen
Allahu Akbar, Alhaji Ahmad Isa Ashe kayi karatu a Maiduguri garinmu kenan Allah Yayewa ilmi albarka
Wlh my president kasan hanyar wannan mayaudaran shegu
Allah yakara basira
Allah Ya gyara mana
Gaskiya garatarabu da maganar gidannan zaifi gidan duniya dai babakiyamaba
Allah yashiga tsakanin nagari da mugu
Yayan mu Dan hajiya Allah yaqara basira
Allah ya biya ku da gidan aljana
Ameen summa ameen
Allah kashiryar damu katsaremu
Allah Kara basira Dan hajiya
Allah sarki 😢
ASSALAMU ALEKUM WARAHAMATULLAHI TA,ALA ALLAH YAKARA DAUKAKA BABANMU
Munagodiya so sai Allah ya saka muku da alkhairi
Allah yasa kagama lafiya kuma Allah ya kyaramana ariwa
Allah ya duba gabanka da bayanka ordinary president,madallah da halitta ubangiji irinka,😢
My ordinary president ALLAH Kara daukaka da lafiya
Gaskiya Ina magana akan wnn matar da aka dauke mahaifiyarsu da Kuma kanwarta don Allah ayi aduba maganar da tayi akan kanwarta maras lafiya da shi malam nuhu yadauke Yana amfani da ita
❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉
Masha allah
Allah ya jikan magabata
Jazakallahu bil hair
Baraka kadai Dan hajiya.
Ina bibiyar ku ne daga jamhuriya nijar
Masha Allah
Wnn matar Takada mgn amman wlh abin yana ranta aduba ranka ya dade araba mutumin d mamansu d kuma kannenta karya cucesu😢
Nima abun da nace. Kamar basu gane zafin da take ba. Ba wai na gidan bane na rashin mahaifiyar su kusa dasu da kuma qanwar su
Kai jamaa wata shariar sai a lahira
Our country hero may the almighty Allah keep protecting this man bless and Brighting his features.
Allah ya taima ka
Allah Sarki rayuwa
Ordinary President wallahi bansan dalilin dayasa yake Burgeni kawai idan ina ganinshi Annashuwa take kamani
Saboda yana kwatoma mutane hakinsu ne
@abdussamadmutallab2305 wannan gaskiyane shine gatan marar gata
Allah ya bamu lafiya da zama lafiya A nagereya
My president
Yau kam gaskiya hukuncin da ka seya musu.
Ordinary President mufa yan Adam nasamu iya biyanka saidai Allah Ya biyaka kawai
Munatare daku dakan soba Allah yadaukakaku
Hhhhhhhhhh wlh ordinary kaban dariya wlh wlh wlh maganarka gaskiyane wlh al.ummarmu a yau maxa da mata duk sunada bokaye
"In za'a gyara a gyara"
Slm dan Allah I need your help 😭😭😭😭
Wato Gaje fa ta ga alama zata gajiya da ita ta lay low 😂😂😂
Fatan alkhairi daddy
Barka da yau
Se baba😂
180hr 7.5 days
Ameen summa ameen
My odnary president kacemana karuwai mu yan zaman saudia kamana kudin goro to amma ni nayafemaka domin koina akwai nagari dana banza koroqi sauran gafara karkaje lahira da haqqisu😢
Gaskiya sister kinyi magana mai kyau allah yafemana baki daya❤
Hajiya aisha you're such good women I like that very good kema Allah yabiya miki bukatunki sister
I also has a friend here saudia and she's very kind haka nasa araina
@yaumagaji7094 idan kukaga aikin wahalar damukeyi saikun tausaya mana wallahi ba cikken bacci
@yaumagaji7094 kuma kaduba irin zinar da akeyi a qasarmu arda akuya yi akeyi amma munan akeya fada komeyasa?
Salam,dan Allah ysushe za a koyar da kiwon kifi a kano?
Ordinary President duk wanda yake ganin bakin jininka to ba ɗan Halas bane shege ne
Wannan gaskiya ne 👍
Wlh ordinary watama taifort ne amma sai ace aljanu ne yake damun su
Slm
Ordinary President Dan darika ba Ahlussunnah bane?
Kace kafin kazama da izala ka basalafe dai ko?
Ai gara kuna banbancewa ko zamu gane.
Kuma ba yan darikane masu tsubbuba.
Ku daina jam'i wa mutane kunayin adalci ta nan bangaren saboda gudun neman hakki a lahira.
Allah yasa mudace
😂
I Lakers ordinary
Gaskiya baban mu Allah ya saka da alkairi
Masha Allah
Masha Allah