SAQON YAN DARIQA ZUWAGA GOMNAN KANO GANDUJE AKAN BUTULCIN DA YAYIWA MALAMAN KANO /IMAM MUNIRU KOZA
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 8 ก.พ. 2025
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Gaskiyace Tayi Wuya Sai sonzuciya
Allah ya shirya malamai yanzu suke hassada
Allah ya saka da Alheri.amma wallahi bazamu zabi kwankwaso da mabiyansa ba saboda kwankwaso cikakken maQiyin ANNABI s a w ne wallahi
Mai yasa kace hk Kai kuwa Dan uwa wlh bana raayinsa
sbd shine yafi dacewa daku maulud ai ana baku kulawa in yatashi sbd shine agabanku kullum
Wannan shine halin 'yan bidi'ah, basa son ci gaban ahalissunna. 'yan bidi'ah kawai.
ما شاء الله جزا ك الله خير ا
جزاكم الله خيرا
Sai dai ka mutu
Allahu Akbar 😅😅😅😅
Hassada ce kawai wlh
Dan bauci ma haka yazo yagama nasa rashin ahankali Allah yashiryeku , yanzu muna jiran Dan kano shima yafito yayi yadda kukai , indai zancin dakukai na hankaline saura wani irinku Dan kano kar mlm madate yafito yace ancuceku yayi bayani indai bakunfishi hankalibane
Goza wlh bawani Abu bane illah sunki yadda su cire Ibrahim Kalil shiyasa yayai musu hk kasan kullacine dashi kamar firauna zai gamu damu akwatun zabe waccen sunyai taaddanci wlh wlh wlh bana ko Abu jahil ne yazo sai yakarbi hukunci wlh
Hassadah zata kashe ku kuma taro na kasa akace bana kano ba a haka zaku kare kunga kunata kasa.
Shegiya ta motsa kenn
sai !!! kabari yan kano suyi magana kokai kafisu hankali da hangin nisa , sarkin kano dan darikane fa kafishi sanine, yayi shuru sbd yasan abinda akai anyi daidai shi isa, saidai kumutu gumima haka iyayanku sukayi sukabarshi, hakama wannan zakuyi kubarshi.
shifa kadumul islamune yafiku sani abinda yadace shi isa kuma akwa ranarku in harkar waka tazo da rawa sai akiraku saboda kunfi kwarewa anan , Amman ynx harkar ilimine yazo kugane mana
hasada mugun ciwo
Mallaman Dariqa Basu San cewa wanna Gomnatin IZALA bane?
Kar ku zabé chi
Dan iska kamar balalau zai wakilce musulmi? Gaskiya ganduje ma dan iskane
Kai Dan gidan marasa tarbiyya Dan matsiyata masu zagin manya.