Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 04/07/2024 • RFI Hausa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 3 ก.ค. 2024
  • An samu karancin magunguna a Najeriya, lamarin da ke barazana ga lafiyar jama'ar ƙasar. Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo ta yanke wa sojojinta 25 hukuncin kisa sakamakon samun su da laifin arcewa daga filin daga. Isra'ila ta ƙarbe sama da kadada 1,200 a yankin Yamma ga Kogin Jordan da ta mamaye.

ความคิดเห็น • 1