Haka kawai wani tsoho yazo yana nuna mana rashin imani sannan ace azauna ai ta alqunut mugu dan rainin wayau ai bore shine maganinsa zama ba namu bane wallahi
Ba zamu fita ba kuyi mana ingiza me ka yi ruwa muna fikai kuturamu su kashe mu ko ku kuja gefe ina qungiyar ku ta kan ba a jin kanku komai a kanmu yake karewa mu yan arewa😢
munafiki wato anturoka kazugamu akarasamuko to ta allah batakaba bazamuyiba kukujekuyi allah yakiyaye hanya kur.ani da hadisi sungayamana komai akanku munafukai
Allah bamu nasara amin
Supported 100%
كلام جميل
Munatare saiyasauka❤
Muna goyon baya 💯
Muna goyan bayan zanga zanga karshe
Wlh hak yadace
Zanga zanga, hm ina wanda suka mutu, ina wanda suka rasa Sassan jikinsu, ina wanda aka kama har yanzun suna gidan yari, kuma babu abinda aka chanza, nafahimchi tunubu sunada yawa kowace jaha akwai tunubu dayake taimakawa babban tunubu sai Mufara da nagida tukunna
Gaskiyani gaura apita
Haka kawai wani tsoho yazo yana nuna mana rashin imani sannan ace azauna ai ta alqunut mugu dan rainin wayau ai bore shine maganinsa zama ba namu bane wallahi
Wlh kuws,arniyar gwamnati wadda bbu talaka aranta
Najeriya halaka tazo. Kowa ya tachi ya nemi inci ko ya mutu Banza.
INSHAALLAH ❤❤❤❤❤🎉🎉
I'dan katashi fitowa zanga zanga kajado da yayanka da matanka
Kaji gaskiya kawoy tunubu yasauka kozaa kal kacemu Nigeria 🇳🇬😭wlh ba soja ko1 maikicinkasa
Haka shine daide allah kamana jagora kayimana maganin waenda suke futunarmu ayankunanmu dama duniya bakixaya ...allah kabamu ikwan banqarasu musamu canji mukawo gyara
Hmm
Part 2 dolene
Allah kamana maganin tinubu
Z drm dam
Muna goyon baya wlh
Bama goyan baya munana muna namu shirin muma
@@FatimaAbdullahi-u6wwaikai wani irin dabbane?
Idan don mutanene kaima kake shirin sai muji irin taka shirin. Daganan sai A tantance wanne zaabi
Ba zamu fita ba kuyi mana ingiza me ka yi ruwa muna fikai kuturamu su kashe mu ko ku kuja gefe ina qungiyar ku ta kan ba a jin kanku komai a kanmu yake karewa mu yan arewa😢
Kaji gasikiya magana
Anbaka kudi ko toh meyakawo addini munafiki kawai zamazamuyi yunwa da tsadar rayuwa takashemu kajikunyq wlh munafiki kawai
Ai gwara mutuwar neman anci,da mutuwar tsaye,kaidai amma sakarai ne.
Mun dauke maka fita, kazauna agida kayi jiran mata da yara kaji😢
Wawa dan kauye
Wani Ranar Kenan???
Wannan maganar hakatake
munafiki wato anturoka kazugamu akarasamuko to ta allah batakaba bazamuyiba kukujekuyi allah yakiyaye hanya kur.ani da hadisi sungayamana komai akanku munafukai
كلام جميل