Jazaakullahu khairan yaa SHAIKH
Wallahi idon wanan bawan Allah yana magana to bekamata wani malami yasaka baki ba
Hakika Allah ya azurta wnn bawa da ilimi na hakika
Allah ya kara lpy da nisan kwana mai albarka
أحفظك الله ياشيخنا
Masha Allah
Alllah kara ma Malumammu na sunna lafiya da hakuri da Jajircewa. Malam muna godiya Jzk khairan.
Hakane'to amma kugayama malamanku suji tsoron Allah da Annabi s a w bason.abin duniyaba.kuma sudenama mutane sharri qarya wauta munafucci Saboda hasada kawai maja zalunci munafucci yaudara kuma susani ba ajada masoyin Annabi s a w ayi nasara saidai ayi asara ro atuba KO awalaqanta tunnan duniya sanan lahira qarshen munafuki jinkunya
Kikoma gidan mijinki kisami lada karkibi inmaja Allah zaikamaka Saboda alfarmar Annabi saw
Fatima jallo kigaggauta tuba kuma kiji tsoron Allah da Annabi Saw Saboda inmaja zasu kaiki wuta Saboda basson Annabi saw
Ina nasiha ga yanuwa musulmi adaina chin mutunchin malamai adalilin sabanin fahimta domin dukkaninsu malaman, addinin musulunchi ne duk da banbanchin dariqa Allah yasa mudache duniya da lahira amin
Jazakumullahu khairan professor
Jazakallahu khairan
BARAKALLAHU
Wannan suna bani ganin ya dace. Domin Dr ya wuce zama yayi raddi ga wannan bawan Allah. Inna shi yayi raddi aka koya mass karatu.
Saboda haka ina gani " Koyawa mai raddi karatu" shine sunan da ya dace.
Barikalahofik
Allahu Akbar, rijiyar ilimi Kenan, Allah ya kara imani.
Gaskiyane Dr
Allah ya karama lfy
Malan Allah ya Saka maku da ma fificin alkhairi mungode.
Kaji tsoron Allah kana malami amma kana karya da munafurci wannan karatun prof Sani yayi shi ne shekaru bakwai baya kuma akan rubutun da Dr Sheriff Almuhajir yayi a Facebook na yiwa prof Sani raddi akan mutumin da ya sadu da matarsa sannan nima ina daya daga cikin wayanda suka tura tambaya ga malam a wancan lokacin amma yanzu sai kasa photo pfof Maqari dan jawowa prof Sani zagi agun mabiyan maqari fatanmu Allah ya kara kare prof Sani daga sharrinku ya hada shi da salama duniya da lahira ameen
mun gamsu kwarai d gaske d wannan bayani, Amman d an hana karatukan biyu zaifi dacewa saboda Kar waccan shubuhar d rudi Wanda baiji wancan karatin ba
Allah yasaka da alkhairi
mashallah
Allah sakamaka da Alkhairi mlm munagodiya Allah qara hasken zuciya
Maaha allah
Kai ana maganan karatu wannan ya isa yazo wajan da prof maqari yake
Kaji inda ilimi yake
Allah ya kara ilimi da nisan kwana mallam
Wanda yadora wannan ya doramuna na makari Dan muji hujjojin kowa da bayanansa Dan haryanzu naji kame kame.... Kasan ilimi zurfi gareshi asakamuna Dan muyiwa kowa adalci
Amma kai Allah bai azurta ka da fahimta ba
Duk hadisan da aka jawo aka fassara
Amma kace kame kame ne
Tabb Allah ka rabamu da jahilci da rashin fahimta akqn komai
ALLAHU ya biya da aljannah
Allah ya saka da Alkhairi👏
Allah yasa mudace malam
Wasu ba ma malamai bane suke suwa suna bata musulumci.allaya shiryesu
Abin dariya wannan shine matsalar mu ayau...
Macha allah
Masha Allah 🤲
ASSALAM, PLS FIND THIS AS SUMMARY OF WHAT MALAM SAID.
Malam was asked a fatwa thus:
'What is the ruling on a man who while on travel, intended to commit adultery with unknown woman, after committing, he found that the unknown woman he slept with is his wife who was also on transit.
Malam gave a fatwa that the man has committed zina though she is his wife.
People took this fatwa over social media to the extent that one professor faulted Malam for giving wrong fatwa.
Now Malam shed more light by saying this:
"If not for fear of followers being misled, I did not intend responding to it as the person did not discuss anything scholarly". In summary Malam went ahead to say:
1. Using the scale he originally weighed the matter, the Hadith of prophet SAW on intention. That all actions are judged according to intention of the doer. Example he who performs good ablution and they prayed a good prayer but with intention of show-off will not get any reward but a sin in place of the reward though the action was a good one.
2. It entirely different from someone who intend doing something bad but stopped from committing it out of fear of Allah. For him is a reward.
3. He gave example of one Hadith in which one companion of Rasulullah SAW did as they are used to. Giving sadaqa while making himself anynomous, but it turned out that his own son was the recipient, when the child came back home with the same money, they both went to the Prophet SAW for clarification thinking the sadaqah will not be acceptable and the Prophet SAW said each of you got it right with his intention, as it was not planned by you.
Malam has said a lot, in a nutshell, Malam gave a very convincing clarification on the verdict that what that person did was zina and nothing else.
Bear with me, as this is never a replica of Malam's explanations, rather, an effort to get our non-Hausa speaking brothers and sisters have a glimpse of the topic.
May Allah continue to guide Malam, protect him, reward him with Jannah and make the knowledge we tap from him beneficial to us and means of getting the pleasure of Allah.
Jazakumullahu khairan.
May Allah grant us Islam understand ease and Jannah all together.
Masha Allah
Amma bakada imani kuma kai makiyi Allah ne to meyasa mai maulidi inyace yanayine dan son annabi saï kace karyane .amma Allah tsinewa son rai
Allah ya saka wa malamanmmu na sunna da gidan Aljanna. wadda yaji haushi zai mutu da bakin cikinsa.
Kaji jahilci da rashin fahimta
Ai Ana magana ne akan addini aslan
Shin maulidi addini ne ya taba hakan ya tafa faruwa ne a zamanin annabi s.a w akan maulidi
Don Allah adunga fahimtar addini da al ada
Wannan darasin tun na 2018 ne fa
Madalla daku malumman sunna Allah yakara muku hakuri achikin ayukanku
Eh
Allah ya karawa malam Dr. basira
Hmmmmmm malan bahaka pro yayi maganaba kai mma bahaka kafadaba idan da katashi yi gaskiya sai kakirashi kuzauna kufahici gaskiya???
Kaji son zuciya da rashin neman gsky
Da kafewa akan malamin ka bazai kuskure ba
To fatawar ce ta canja daga aina hinta ?
Yaro saidai kuyaudari kanku kaida malaminka kasan prop sani umar yafiku hujja
Izala kuncika jahilai Wai Dr shi zaiwa Prof raddi kusani anfi karfinku ta ko Ina bazaku iya yada aqidarku fasida ba ta kin ma aiki (saw)da ta addanci a Nigeria a
haba dai. dan uwa izala masoya annabi né tunda suna karatun hadissi
Waye Dr? Malam Muhammad sani Umar de profesa ne kuma ko da docta ne doctoti nawa suka fi wasu profesoshin ilimi.
Wasu malamai kota kota basu da satificate ama indai Ana magarar ilimi suna da shi
Wane prof akayiwa, raddi ??
Nan dai muna tare dakai amma fata warka akan adamawa bamu tare da kai muna tare da dokta idris bauchi
Allah yasa Kawa professor da Alkhairi
prof ya wuce wasa ban da yin hasada dai
@@adamsmohdloto9378 annabi(saw) yace انما یعرف ذو الفضل اھل الفضل saboda haka koka zage ni bazai dameni ba.kuma bazan kula kaba. kaika sani da allah.nagode da zagina wawa.kuma wallahi tallahi bantaba zagin kowaba a social midea ko sau daya.saboda haka bazaka tunzurani inyi zagi ba.annabi (saw) yace zagin musulmi fasikanci ne.fada da shi kuma kafircine.(سباب المسلم فسق وقتاله کفر).
Way meyasa kuke kallon Allah ahaka kullum ??
Mal. Ibn Hazm Allah ya saka da alheri. Allah ya sa Mal. Musa Yusuf ya karbi wannan nasihar.
Allah ya sakawa malan da mafificin alkhairi, a ci gaba da basu karatu.
Kunsa azabar Allah Amma bakusan rahamarsaba jahilai
Ga misali, mutum ne yai tafiya, ya dawo cikin dare Ashe matar sa tabar kanwarta a gida, bai sani ba ya fadawa kanwar matar sa, sai daga baya ya gane Ashe ba matar sa vace, shin za,a rubuta masa zunubi..?
As salamu aleikum warahamattullahi wabarakatuh dan uwa anya kau kai mesan ka fahim ta kau ?
@@mahamandabaranitv5637 Ina goyon bayanin Sheik Dr Umar ne.. Shine nke ba da misali idan mutum yai nufin alkhairi Ashe ba matar sa bace, niyyar sa tasa bazai samu zunubi ba...
Niyyar sa zaka duba ai ba niyyar zina yayi ba shiyasa muke ce muku kuje kuyi karatu
wallahi sunna ta gaske itace girmama ANNABI da AHLINSA da IYAYENSA amma DR sani a zahiri ka kwabsa a sunna ALLAH ganar da kai in baza ka gane ba ALLAH mana maganinka
Kaji magana hankali.ilimi aman izala kungiya shekarata nawa dazowa aduniya kuma duk sharri a nigeria daduniya itatakawoshi rishin Zaman lafiya
Rijiya sharri kakiyaye professor maqari yahi qarhinku
Maqari maqiri ne. Dikaratou bah rikitchiba. Maqari Karia yayi atikin fatawa. Wallahi bah mah a Dounia islama bah. Koh a kotou yahoudawa prof makari Karia yeyi atikin wane fatawa . Kawaii domin sabani chi da Dr sani.
@@ahmedebrahim9787 saourari karatou bah maqirti Irin na maqari bah.
Masha Allah
جزاك الله خيرا يا شيخ
mun gamsu kwarai d gaske d wannan bayani, Amman d an hana karatukan biyu zaifi dacewa saboda Kar waccan shubuhar d rudi Wanda baiji wancan karatin ba
Masha Allah
Masha allah
Masha Allah
Masha Allah
ASSALAM, PLS FIND THIS AS SUMMARY OF WHAT MALAM SAID.
Malam was asked a fatwa thus:
'What is the ruling on a man who while on travel, intended to commit adultery with unknown woman, after committing, he found that the unknown woman he slept with is his wife who was also on transit.
Malam gave a fatwa that the man has committed zina though she is his wife.
People took this fatwa over social media to the extent that one professor faulted Malam for giving wrong fatwa.
Now Malam shed more light by saying this:
"If not for fear of followers being misled, I did not intend responding to it as the person did not discuss anything scholarly". In summary Malam went ahead to say:
1. Using the scale he originally weighed the matter, the Hadith of prophet SAW on intention. That all actions are judged according to intention of the doer. Example he who performs good ablution and they prayed a good prayer but with intention of show-off will not get any reward but a sin in place of the reward though the action was a good one.
2. It entirely different from someone who intend doing something bad but stopped from committing it out of fear of Allah. For him is a reward.
3. He gave example of one Hadith in which one companion of Rasulullah SAW did as they are used to. Giving sadaqa while making himself anynomous, but it turned out that his own son was the recipient, when the child came back home with the same money, they both went to the Prophet SAW for clarification thinking the sadaqah will not be acceptable and the Prophet SAW said each of you got it right with his intention, as it was not planned by you.
Malam has said a lot, in a nutshell, Malam gave a very convincing clarification on the verdict that what that person did was zina and nothing else.
Bear with me, as this is never a replica of Malam's explanations, rather, an effort to get our non-Hausa speaking brothers and sisters have a glimpse of the topic.
May Allah continue to guide Malam, protect him, reward him with Jannah and make the knowledge we tap from him beneficial to us and means of getting the pleasure of Allah.
Jazakumullahu khairan.
Masha Allah
Maa Shaa Allah