Yanzu Prof Ibrahim Makari Yayi Bayani Mai Cike Da Ilimi Akan Hukuncin kisa Da'akayiwa Abduljabbar
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 10 ก.พ. 2025
- #Rigasa_Tv_New #Izala #Darika #Tijjaniyya #Zawiyya #Tunatarwa #Karatu #Kano #Hausa #Kannywood #Labarina #Tiktok #Malam #Adamazango #Alinuhu #Izala #Hadizaaliyugabon #Hausa #Alinuhu #Adamazango #Movie #Fatiwasha #Labarina #Izzar So #Alaqa #Sanda #Kannywood #Facebook #Zinariya_Tv #Soyayya #Aduniya #Murja #Nigeria #Arewa #koyo #Kudi #Facebook #Wa'azi #Crypto #Binance #Ilimi #Kano #Siyasa #Editing #Kannywood #Ali_Nuhu #Maryam_Yahaya #Duniya #Umar_M_Sharif #Buhari #Bbc #Tinubu #Rawa #Rayuwa #Atiku #Rarara #Rahama #Ball #Kano #Abuja #Tiktok #Hausa #India #Arewa24 #Kannywood #Mubarakeey #Mata #Yadda
جزاك الله خيراً
Assalamu alaikum. Allah yakara maka lafiya malam da imani da taqawa. Malam ni aganina kafin kayi magana akan abu kafara yin bincike. Cikin bayaninka kace, kai bakama saurari abinda yake fada ba koda da minti daya ko biyu. Allah yasa mudace allah yabamu ilimi mai albarka mai amfani
Akasheshi yaci zarafin ANNABI MUHAMMAD S.A.W
Malam abinda yaffi shine kayi haquri ko ba dadi ka saurari dukan maganarsa kafin cinma watsayi akan wannan maganar. Ta haka kawai zaka iya yi kowa adalci, harda kanka. Allah Ya ganar damu baki daya.
Allah kasa mu gane ameen
جزاكم الله خيرا
Toh kace bakaji abinda yayiba toh tayaya zakayi magana akai? Kana maganar aji tsoron Allah, Kai yanzu magan ganunka akwai tsoron Allah a chiki?
Masha Allah malam Allah yasaka
Makari Allah wadanka duniya da lahira Amin summa amin
Allah ya wandan uwarka duniya da lahira Dan darajar annabi Muhammadu S ❤️ A ❤️ W ❤️
Prof Ibrahim Ahmed maqari Allah ya Kara lfy da Nisan kwana Mai albarka Dan darajar annabi Muhammadu
S ❤️ A ❤️ W ❤️
kai ma jahiline wallahi
Kaima haka
Amin Amin
Wallahi Dan uwa gaskiya ka fada jahilcinsa ya bayyana gafeli son xuciya kai da baka saurari abunda ya fadiba amma kai ka hukunci makari kaji tsoron Allah
Inna LILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJI UUNA.TOFA.
Allah yasaka da Alkhairi
Yakara ilimi me amfani
جزاك الله خيرا
Jazakumullaahu khairan jazah ya Shaikhana Professor
wlh prof makari bansan haka kake da ilimi da iya bayani ba se yau, allh y daka da alkhair, kuma dan allh mlm akwai magnganu da ya kamata ace ka fade su amma kana taqaita abun, duk da kace bakasan saka baki akn kalar wannan, akwai masu rauni kalata kuma na fara fahintar wani abu yanzu
Allah ysakada alkhairi.wnda kecema wnda shi km shida allah
Allah ya rabamu da son zuchiya,ya kuma samu akan dai dai.ya nisar damu akan hanyar da ba dai dai ba
Wannan gaskiya ne Allah dai yarabamu da son xuciya
Kace baka sauraraba Amma kana fada cewa hukuncin siyasane!haba malam,ana magana akan cin mutuncin manzon Allah Amma mlm kake fadin haka?
Allha yasaka da Alkairi shek makari
Wadare
Gaskia maqari maka da adalci kace baka sauraraba Amman ka yanke hukunci
Ku gayama prof. Ya bari sai ya saurari abunda Abduljabbar yayi sannan yazo yayi maga ba haka ake hukunciba, kuma shine ka unfani da farafaganda saboda bai san abunda ke faruwaba saboda bai sauraraba
Duk mun saurara abinda abduljabbar yayi kuma mun fahimci korewa yake daga manzon Allah s.a.w akan hakan kuma makari yake magana
Wannan hira kakeyi kawai kayi magana kai tsaye kawai ba kame kame ba, ai baka san da haka ba tunda kace siyasar Kuma kafin so shi akan Annabi
Wa iyazubillah
magarka gaskiya ne malam Kai kakawo hujjah
Bai katama kafofa al barka in ba kinka ba tinda ba ka saurari zancen sama da minti biyu, iyan uwa kuyi nazazi ba ka yanke hukunci sai ka saurari zancen daga farko har kakshe . Ni afahintata malan ya shiga abinda bai da ilimi aciki Allah ya mudace
نري كمال رسول الله فيما يبن لنا الشيخ عبد الجبار كبرى
Mallam ka fadi gaskiya ka daina kame kamen baki?
Kana goyon bayan a ci gaba da cin mutuncin Annabi (s.aw) ko me kake koqarin fada ne don ni ban fahimci matsayin ka akan wannan abu ta faru ba ?
Allah dora mu akan hanya madaidaiciya Ameen
Kuma ya raba mu da son zuciya
To ai babbar matsalar shi Prof yace bai taba sauraran karatun Abdul Jabbar na minti biyu ba, kaga babu ta yadda zai fahimci abin da yake faru ba
Shawarata ga Prof. Ya koma ya saurari abin sosai dan kar shima ya shiga rudani gaskiya dan Prof. Kana da kima a wurin alumma.
Kaji tsoron Allah cikin bayaninka
Are you okay
Wannan malamin philosophie ne kawai amma masu laifi sune wanda suka Bashi limancin Abuja shiyasa yake ganin kamar yafi kowa fahimtar adinin musulunci,Allah day ya shiryeshi yasa ya samu hankalin KO almajiran sani Umar rijiyar lemu.
Abinda na fahimta game da sheikh ibrahim makari gaskiya akwai suffa ta Nifaqa a karkashin zuciyar makari,
Makri
Hukin kisa kawoi yadace da shi
Kai kaji fa mutumin da yace bai san me akayi ba amma wai ya dauko baki wai yana bayani duk iri irin ku malamai ku kuke bata mana suna wai mutun bai san komai ba ya fito cikin jama'a yayi ta soki burutsi sai kace wasan yara kace baka ji ba toh ya isa bakaji ba meye na magana idan ba akwai wani abu azuciyan ka ba
L.
Inbaka saurara ba danme zaka yanke hukunci.
Gaskiya bai sauraraba kuma wai hukunci zaiyi kaji banza
To kuma maye anfanin sa a rayiwa
Hixxxxx
Yayi malan
Malan ka ce baka saurari abinda ya fada ba, toh ya za ayi ka fahimci hukuncin da aka dauka
Kasake sauraronsa tukun
@@mikailmuhammad6365 Abinda ya fada kenan. Ya ce zuciyar shi ba ta da karfin sauraron irin wadannan maganganun. Toh ya ze gane hadarin?
Ina ga ba daidai bane ace ka yi wani tsokaci akan wannan lamari ba,domin baka san abun da kake magana a kan shi. Tun da baka saurari bayanan da ya yi ba.
To mal kace kaibaka jiba kuma kana yanke hukunci, Allah ya shiryaka
Allahuakbbar
Ashe ashabu Musa ma duk waliyai ne. To amma dai ashabu Musa sun bi sahabi (Samiri) suka bautawa gunki
سلام يشيخ اتقوالله كلمت حق والانصب،
Wannan Prof. Makari ya kamata a hada shi zama zaratan Malamai su saita mishi kwajwalwa.
Masharranta makiya Annabi s.a.w da ahlulbayti a.s. mukabula a boye, shari'a a boye. Tun daga Alkalin mukabula har izuwa court ba wanda ba makiyin Abduljabbar ba. Malam Abduljabbar sharri suka yi masa. Hassada ce da bambancin akida. Saboda Abduljabbar ya kwashe shekaru aru-aru yana gwabzawa da izala salafiyya, wahabiyya da sauran su. Duk sun hana a yada labarai. Jahialan malaman banza wofi. Duk a Kur'ani mutum daya Allah ya ce akashe. Shi ne wanda ya kashe wani. Idan kuma a kawai malamin da ya isa ya kawo mana inda Allah ya ce akashe wanda ya yi batanci ga Annabi Muhammad s.a.w. Allah madaukaki ya ce a cikin Kur'ani mai tsarki..... بسم الله الرحمن الرحيم
إِنَّ اللَّهَ وَمَلَائِكَتَهُ يُصَلُّونَ عَلَى النَّبِيِّ يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا صَلُّوا عَلَيْهِ وَسَلِّمُوا تَسْلِيماً○
Allah sarki Yana cewa - ○ Allah s.w.a da mala'ikunSa Suna yima Annabi (Muhammad s.a.w) salati. Yã ku wadanda ku kuka yi imani ku yima Annabi (Muhammad s.a.w) salati, kuma kuna masu mika kai a gareshi (Muhammad s.a.w) watau "Duk abinda ya yi maku umarni, ko kuma ya hane ku, to kuyi ko ku bari, ma'ana anan, ana nufin yi na yi bari na bari . *MUHALLISSHAHID*👇👇
إِنَّ الَّذِينَ يُؤْذُونَ اللَّهَ وَرَسُولَهُ لَعَنَهُمُ اللَّهُ فِي الدُّنْيَا وَالْآخِرَةِ وَأَعَدَّ لَهُمْ عَذَاباً مُّهِيناً○
Lalle ne wadanda suka cutar Manzon Allah s.w.a (cutarwa kuma zagi ya shiga ciki, tunda ba ka iya ganin Allah s.w.a balantana ka cutar da Shi. Saboda haka hukuncin su daya). Allah ya tsine masu albarka duniya da lahira, kuma Ya yi masu tanadin wuta a lahira.
*Anan na ke cewa babu wani dan Adam a doron kasa da ya mallaki wadannan abubuwa guda uku sai Allah kadai*
- Ga su kamar haka
(1) Tsinuwa. Babu wani dan Adam da yake iya tsine ma wani. Sai dai ya ce Allah Ya tsine mashi albarka. To wanda ya zagi Annabi s.a.w Allah zai tsine mashi albarka duniya.
(2) Tsinuwa ta biyu kuma, a lahira Allah ya tsine mashi albarka.
(3) Konawa. Babu wanda yake azaba da wuta sai Allah kadai.
To duk wanda ya zagi Annabis.a.w, ba kisa bane hukunci, amma hukunci sa ya fi kisa muni. Zan maimaita TSINUWA A DUNIYA, TSINUWA A LAHIRA, Da KONAWA.
Mai karatu dan Allah ka buda Quran, suratul Al-ahzabi, sura ta 33 aya ta 56 har izuwa aya 59. Don neman Karin bayani a tuntubi malamai. Ubangiji Allah ya sa mudace duniya da lahira......
Wannan Kakarin dan son zuciya ne!!! Allah ya isa
Kunfahici
kana bayani akan abinda baka saurara ba. To kaji tsoron ALLAH Makari.
Muslimi, mudaina mamakin maganar wannan ZINDIIQIN, saboda duk cikakken dan-tijjaniya, Shehu Tijjani yafi Manzon-Allah a gurinsu.
Taqiyya kawai suke yi. Allah Ya tsare mu.
Kaji tsoron Allha,,,
Yakamata kotou takaloubalancéka,domin kayimusu zato da siyasa,kuma inday kay waniné a Nigeria saykazo kotou kakaré
Mudai dut wanda ke jin nashi gorzo yakai hujja a ilmance,to,Azo ahadasu muqabala da ba tofic,sai Anzo muqabala a ciro takarda a dunkule sai a tattauna,hakan zai sa mugane malamai addini da kin falsafa
Allah ya rabamu da munafirci irin na maqari
Agaban koutou yakama kare Abdouldjabbar wana rena Alkali ne wane meporpaganda Alkali KO malamai
Sonrai yasaka ka rasa matsaya
ka fito fili ka fadi gaskiya ka dena boye-boye. Abdul Jabbar ya Kafirta don ya taba janibin fiyayyen halitta
Wannan wa'azi yadade sose
Kafadi Gaskiya
Ka bada nassi ba falsafa ba, Kuma kayi magana bisa ga jahilci, Kai kace baka ji maganar ba. Kaji tsoron Allah.
Wallahi prof BA munafiki Bane muminine Kuma Mai ilmi ne
Kamar yadda kace bakasaurareshi gabadaya ba toyanada kyau kasaurareshi kakaf saikazo ka warware matsalar,tunda kace baka amfanida propaganda kamar yaddakace.
Wanan gasqiyane malan chimoutou
Kovacasonai kayimichi adaltu
Maganan munafircine dai
Babu jahilci a taredashi
Yan izala sunfi kowa batanci ga Annabi, amma munafukai ne idan sukayi sai kaji sunyi shiru
Kaji wani sabon jahili
Makari kayi Magana,amma banji hadisi kogudaba lokacinda kacé mutun yazagi sahabbay bariddabané!
Kacé sumasu fada da Abdul djabar kaykenan minafiki taré dachi kaké,
Kuma kaybaka isa katchéma Abdul djabar jahiliba,inda bacikin kotouyakeba
Tabbas zagin sahabbai ba ridda bane amma fassikanci ne .dogaro da hadissin annabi da yace zagin mumuni fassikanci kuma tunkarar chi da makami kafircine
Inna LILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJI UUNA.TOFA.
Magarka gaskiya ne malam Kai kakawo hujjah
Ku gayama prof. Ya bari sai ya saurari abunda Abduljabbar yayi sannan yazo yayi maga ba haka ake hukunciba, kuma shine ka unfani da farafaganda saboda bai san abunda ke faruwaba saboda bai sauraraba
Yakamata kotou takaloubalancéka,domin kayimusu zato da siyasa,kuma inday kay waniné a Nigeria saykazo kotou kakaré