Talakawa karku Zabi tsoho mara lafiya cutarku zeyi Bello yabo yayiwa Tinubu zazzafan martani bayan..

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 8 มิ.ย. 2022
  • Hausawa top tv
    Subscribe to hausawa top TV domin samun bidiyoyi masu kayatarwa
    / @hausawatoptv
    #hausawatoptv #hausawatv #hausa

ความคิดเห็น • 35

  • @nuraadamuabbas6924
    @nuraadamuabbas6924 2 ปีที่แล้ว +2

    Hamisu

  • @shamsumuhammad1893
    @shamsumuhammad1893 2 ปีที่แล้ว +3

    Allah kayimuna zabin alkairi

  • @nasserlawalikazorla8298
    @nasserlawalikazorla8298 2 ปีที่แล้ว +2

    Ya Allah karabamu da bola

  • @MoustoAbdul
    @MoustoAbdul 2 หลายเดือนก่อน +1

    ❤❤❤❤❤❤

    • @hausawatoptv
      @hausawatoptv  2 หลายเดือนก่อน

      👍👍👍

  • @awaliisaka
    @awaliisaka ปีที่แล้ว +1

    Allah yataimaka

  • @ridwanrabiukano6973
    @ridwanrabiukano6973 2 ปีที่แล้ว +3

    To daman wan nan tsohon mutumin ai kuskurene yakamata mutanen arewa sugane cewa dattijan mutum Nigeria tafi karfinsa

    • @hausawatoptv
      @hausawatoptv  2 ปีที่แล้ว

      👍👍👍

    • @aminausaini611
      @aminausaini611 2 ปีที่แล้ว

      Azamani yanzu kowa duniya yakiso. Siyde kadan mutum bisamuba

  • @keziyajoshua1248
    @keziyajoshua1248 2 ปีที่แล้ว +6

    Seriously the man is not physically and mentally balance

  • @kabirsalisu2634
    @kabirsalisu2634 2 ปีที่แล้ว +1

    Really the Apc candidate is not in good condition

  • @healinghearts864
    @healinghearts864 2 ปีที่แล้ว +2

    Don't forget he stood by Buhari upon all his health issues. Yorubas also stood by Yaradua even all his health issues. Please, let's fear God,remember the past and do what's right.
    Health and good living and life belongs to Allah, and nobody really prayed to be sick.

    • @hausawatoptv
      @hausawatoptv  2 ปีที่แล้ว +1

      👍👍

    • @ridwanrabiukano6973
      @ridwanrabiukano6973 2 ปีที่แล้ว

      Reality but in this time Nigeria want under 60 like Osinbajo 🤝

    • @usmandbala8143
      @usmandbala8143 2 ปีที่แล้ว

      He did not supported Buhari

  • @zainabibrahim2565
    @zainabibrahim2565 2 ปีที่แล้ว +3

    Malaman addini ya kamata ku rage tsoma baki a harkar siyasa mulki na Allah ne Allah ya zaba Mana mafi Alheri tsoho ko yaro a kudu ko a arewa bamu da zabi mun barwa Allah zabi

  • @soutourayaliya5578
    @soutourayaliya5578 2 ปีที่แล้ว

    Oh yanzu ko ai lokacin Buhari kun ce sai shi

  • @hajiyahauwasaudiyya3585
    @hajiyahauwasaudiyya3585 2 ปีที่แล้ว

    kaikaikai innalihiwa inna laihiraju un
    yoni yawa makawo mako shiyan
    zuwan nan in bafatan yada imani
    ba miyake nema arayuwar sa

  • @musaali8622
    @musaali8622 2 ปีที่แล้ว +3

    To inkai kake bada mulki sai kahana i tunada siyasa yanizalan suka haukace suka shiga haushin maula

  • @rukayyashuaibu2911
    @rukayyashuaibu2911 2 ปีที่แล้ว +1

    Kai gaskiya APC ma basu zabe ba mufa gaskiya mungajida mulkin stofinnan fa masujini ajika mukeso Dan Allah wannan tsohon mezaiyi wa Nigeria kai najeriya ma tabanunta tarabuda tsoho zata auri tsoho to Allah yakyauta mudai munaneman zabin Allah Wanda zuciyarsa Allah nekawai shimukeso

    • @hausawatoptv
      @hausawatoptv  2 ปีที่แล้ว

      Wallahi kuwa

    • @rukayyashuaibu2911
      @rukayyashuaibu2911 2 ปีที่แล้ว +1

      Ah ah saboda buhari yakoyawa yan Nigeria tauhidi kuma munkoya danyanxu munyikaratun tanitsu bashakka

  • @soutourayaliya5578
    @soutourayaliya5578 2 ปีที่แล้ว +2

    Bello yabo balai

  • @risba3409
    @risba3409 2 ปีที่แล้ว +1

    Ba ruwan ku mallamai. Bari mu zabi wanda muke so.