I'm completely against any scholars who will come and be talking badly about others. Let's just face ours and preach what is good, bc's the more you insult other people, you are simply opening a way for others to insult you, our northern scholars should take note and stop insulting other people
Ok our scholars should stay silent about bidia,so that bad scholars will mislead people ko. haka kake so kar ayi magana akan tauhidi Dan duk maganar idan ka fahimta akan tauhidi ne.
Allah ya jikan Mallam ya Kara Imani.Amin
MASHA ALLAH JAZAKUMULLAHU KHAIRAN
Gaskiya za ta bayyana incha allah
Dr nama murna yau ka chanza hula.
Allah mun gode da kasa muka fahimci sunna. Malam Allah ya Saka da jannatul Firdausi.Allah ya kare mana Kai,malam Idris Abdul'aziz dutsen tanshi.
Dr jaki me Neman suna kana hada kanka da su sheikh Sharif sale Kuma ba sa aninkabane Wawa kawai jaki kana zagin wanda suka girmeka
Abinda suka koya maku kenan in kun isa ku kore ayoyin da ya karanto.
A dai dora bicike tarihi da salsalla Hadithi, ba kawai bahari da musulim su inganta ba
To ai kai ba musulmibane
Dan gidanku ne???
I'm completely against any scholars who will come and be talking badly about others. Let's just face ours and preach what is good, bc's the more you insult other people, you are simply opening a way for others to insult you, our northern scholars should take note and stop insulting other people
Ok our scholars should stay silent about bidia,so that bad scholars will mislead people ko. haka kake so kar ayi magana akan tauhidi Dan duk maganar idan ka fahimta akan tauhidi ne.
Kaji dan bidi'ah, ai ko da larabci kayi comment sai mun gane ka.
Gaskiya daya ce ko ka karba ko karka karba kai ka jiyo.