Sirrin Suratul Yaseen Malam Abba (1سورةيسن)

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 22 พ.ย. 2021
  • Wa azin Sirrin Suratul Yaseen Na Malam Abba
    اعوذبالله من الشيطن رجيم بسم الله الر حمن الر حيم
    اللحمدلله ربا العلمين... الرحمن الرحيم..ملك يوم دالدين
    .
    ايا ك نعبدواياك نستعين.اهد نا الصرط المستقم.. صرط
    الذين انعمت اليهم غير المغضو ب عليهم ولا الضالين
    Muna Kara Godema Allah Daya Bamu Iko Muke Kawo Muku Wa yannan Wa azizzika Masu Fadakarwa Da Tunatarwa Da Ilimantarwa Na Malam Abba.
    Hakika Babu Abun Bautawa da Godewa Sai Allah Madaukakin Sarki Kuma Shi Muke Bautawa Kullum Da kullum Kuma Shine Mai Shiryarwa Muna Rokon Allah Ya Shiryar Damu Zuwa Hankya Ma Daidaiciya Acikin Wannan Adinin Namu Na Musulunci Albarkacin Annabinmu Macecinmu Aranar Sakamako
    وصلى الله على سيد نا محمد وعلى عا ليه واصحبه وسلم
    Tsira Da Aminci Sukara Tabbata Ga Fiyayyen Halinta Cika Makin Annabawa Shugaban Manzanni Annabi Muhammadu S.A.W
  • เพลง

ความคิดเห็น • 35

  • @user-wm2ft7vs2k
    @user-wm2ft7vs2k ปีที่แล้ว +1

    Alla yasaka malam

    • @ANNaSiTV
      @ANNaSiTV  ปีที่แล้ว

      Ameen 🙏

  • @murtalamamane922
    @murtalamamane922 ปีที่แล้ว +1

    allah ya kara kusanci ga annabi malam abba kuka

  • @sharifabdulwahab-ot2rg
    @sharifabdulwahab-ot2rg 7 หลายเดือนก่อน

    Allah ka biya malam Babu da abunda za muce za mu biya mallam Sai kawai mu ciga ba da mashi hidima.

    • @ANNaSiTV
      @ANNaSiTV  7 หลายเดือนก่อน

      🙏🙏🙏

  • @ibrahimaminu3696
    @ibrahimaminu3696 2 ปีที่แล้ว +2

    mungode da mallam Allah yasaka da dubun alhairi

  • @mustaphaqaseem5988
    @mustaphaqaseem5988 10 หลายเดือนก่อน

    Malam abba mai dubun asrari Allah ykra kusanci

    • @ANNaSiTV
      @ANNaSiTV  10 หลายเดือนก่อน

      Ameen

  • @aboudalaboudou6735
    @aboudalaboudou6735 ปีที่แล้ว +3

    Masha.allah.allahu.akbar

  • @sharifabdulwahab-ot2rg
    @sharifabdulwahab-ot2rg 7 หลายเดือนก่อน

    Lailahailllahu Al wududu Allah ka karamuna son manzon Allah.

  • @hamzaalihamzaali8736
    @hamzaalihamzaali8736 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kara ilimi

  • @aliadambzr5317
    @aliadambzr5317 2 ปีที่แล้ว +2

    ASalamaleko malam abba

  • @bashirbalanbread2905
    @bashirbalanbread2905 2 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya ƙara kusanci

    • @ANNaSiTV
      @ANNaSiTV  2 หลายเดือนก่อน

      Ameen Summa Ameen

  • @tahirumuizu4999
    @tahirumuizu4999 2 ปีที่แล้ว +2

    Allahu Akbar

  • @maimunayakubu434
    @maimunayakubu434 2 ปีที่แล้ว +2

    Jazakhallahu khairan

  • @MalamAboubakar-oj6gb
    @MalamAboubakar-oj6gb ปีที่แล้ว

    Salut

  • @mustaphaqaseem5988
    @mustaphaqaseem5988 10 หลายเดือนก่อน +1

    Assalam sayyadi a rubutun da wasali kou ba wasali

  • @sharifabdulwahab-ot2rg
    @sharifabdulwahab-ot2rg 7 หลายเดือนก่อน

    Dun Allah en uwa na almajirai Ina ne man Karin haske game da tawwadan zaafaran da malam yayi ma ga na cikin kursiyu game da ilmi, dun sunce Mani akwai na ruwa akwai nagari , na ruwa kenan zan sawo tunda rubutawa za ayi a tafin hannu.
    Tambaya na biyu,dun Allah sirrin Yasin da za a rubuta da zaafaran da maul wardi ,to zaa faran nagari za asawo Kona ruwa,wajen hada su and bukatan asa a wuta ne ko dai
    Ciken zaka sa mo ka ta motsa
    Su har su zamo Abu guda.
    Sai kuma sirrin Yasin da za a rubuta miski da zaafaran, dunkan su na ruwa sa ka sa wo ka ha hade, koko guda gari guda na ruwa.
    Sai kuma sirrin da malam ya bayar na Yasin Wanda za a rubuta da miski zaafaran da maul wardi,to zaafaran da miski na ruwa ko nagari .
    Watau Ina son in koma haddan Qurani ne kuma na fara karatun babbar makaran ne aji na guda, hadda na bani wahala ina son ne wanna hutu n da zamu je ne i,nsa ye kayan hade haden tawwadan in koma in shiga rubutu.
    Watau tun kafin infa ra karatun naso in yi tambaya Sai in sa ye, Amma lo kacin ba kudi, Sai yanzu da na nace ma sirrin da malam ya bayar na ya ganiyyu (1111) kullum. Gaskiya alhamdulillah.gaskiya akwai rufin asirin cikin wannan sirrin.

    • @ANNaSiTV
      @ANNaSiTV  7 หลายเดือนก่อน

      Wa laikumus Salam Wato Kanaji Na Malam Abdul wahab Da Nagarin Dana Ruwan Duka Abu Dayane Kawai Zakayi Amfani da Wanda Kaga Yafi Maka Saukine Wajan Hadawa inkanaso Zaka Iya Amfani Dana garin Wajan Dafashi Kamar Yadda Ake Dafa Tawada Shikuma Naruwan Inka Sayo Basai Kadafashiba Haka Zakayi Amfani Dashi

    • @sharifabdulwahab-ot2rg
      @sharifabdulwahab-ot2rg 7 หลายเดือนก่อน

      @@ANNaSiTV nagode kwarai da gaske Allah ka bammu tare da annabi.

  • @hassanibrahim830
    @hassanibrahim830 2 ปีที่แล้ว +1

    Mallan mungudi

  • @abdoulsalahmearouna7008
    @abdoulsalahmearouna7008 2 ปีที่แล้ว +1

    ما شاءالله خير الناس من ا نفع الناس جذ ك ا لله خير جز ء دغ مسينك د ن ا لله د غ كتد بر ا بجن

  • @sharifabdulwahab-ot2rg
    @sharifabdulwahab-ot2rg 7 หลายเดือนก่อน

    Mallam muna godiya , Allah ka hada mu da annabi ranar lahira ga malam ga mu.Allah Ka yo budi mu zo har maiduguri mu kawo malam ziyara saboda malam na taimakon al.umma musamman mu almagirai wajen jalabi, ilmi dafa'i kwarjini muhibba da sauran su.saboda yawan su ba su ma faduwa ga ba daya. A rayuwa na ban taba sa ma raina ba zan haddace sunayen Allah Sai da naji malam ya ce kasa mu allo kana rubutasu kana karantawa.yanzu muna son mu koma gehen Qur ' ani ne, saboda nasihan da malan yayi akan en boko ta ratsa niji jiki na sosai na kariya,Ina son in zo mai duguri ingai da malam Amma kudin mota yayi wuya.dun Allah dun annabi en uwa na almajira masoya annnabi, masoya inyass Masoya shehu tijjani Ina rokon ku da ku taimaka ma ni ku gaya ma malam a sani cikin addua ,insha Allah cikin wannan watan zan ga ma buga babban sirrin nan Bismillah milyan daya, da malam ya bayar na ra buwa da talauci da Kuma samun yaddan allah. Suna na muhammdu Sharif daga Niger garin rijau shekara na ashirin,mamana ta rasu ta bar mani kanai na tareda babana, to yanzu ina son Inna zama ni ke kula dasu, Kuma in taimaka wa adddini ,bayin Allah saboda mallam yayi bayanin akan muhimmacin ciyarwa, daku ma taimako. Dun Allah kutai ma ka Mani mallam ya sa ni cikin addua,dun Ina baran addua sosai saboda abaya na jiga halwawowin manya manya sirrukan da malam ya bayas game da jalabi musamman izawaka da sunana Allah al_ mubdi'u. Watau samun irinsu malam Abba aduniyan nan game da tsakin manya manya sirrukan ga masoyan annabi s.a.w .gaskya akwai aiki .malam mungode mungode mungode sosai.

    • @ANNaSiTV
      @ANNaSiTV  7 หลายเดือนก่อน

      Madalla Godiya Muke Allah Yabar Zumunchi Nace Sheikh Malam Abba Kukadabo Ba a Maiduguri Yakeba Yana Zaunabe Agarin Kukadabo Dake Karamar Hukumar Jigawa Domin Kara Samun Wasu Bayanai Saika Mun Magana Da Wannan Lambar Ta Whatsapp 07045966050

    • @sharifabdulwahab-ot2rg
      @sharifabdulwahab-ot2rg 7 หลายเดือนก่อน

      @@ANNaSiTV ok nagode

  • @aliohabibou588
    @aliohabibou588 ปีที่แล้ว +1

    Assalamou aleikoum malan dan Allah numéro malan Abba nikasso

    • @user-xz4ov1zd8e
      @user-xz4ov1zd8e 7 หลายเดือนก่อน

      ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤