MUQABALA DUTSEN TANSHI BAUCHI 25

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 17 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 1

  • @bilyaminuibrahimyarimabily9247
    @bilyaminuibrahimyarimabily9247 10 หลายเดือนก่อน

    SAKONA GOMA ZUWAGA IZALA JOS DON ALLAH KU ISAR GA MALLAMAI
    Gaga Abuja kai tsaye ina fahinta na Izala Kaduna wlh ko Salaf amma yan Jos ga abubuwan da halaccin ilaza Jos tayi a duniyar da na sani
    1. Mallanin mu yana karantarwa college of JIBWIS da ke potiskum suna bashi albashi wannan kyakkawar fahimtace ce sa haka
    2. Wanda ya fara koyar dani a primary na potiskum Mallam Mai dan izala Jos ne
    3. Har gobe ba ayi mallami daya da na sani a potiskum yakai Mallam Mai gudun duniya ba kuma izala Jos ne
    4. Muna da fahimta na Salafus-saleh amma yan ilaza Jos suna kawo mana ziyara a majalisin Tafsir kuma manyan state ne
    5. Wanda na fara sanin addini da sunna kafin daga baya muka koma Salaf amma bana iya cin mutuncin su saboda nasan muhimmancin su dan ilaza jos ne
    6. Suna da target na Da'awa idan sunga mai kokarin haddar QURAN sukan jawo shi a jika.
    7. Suna mantawa da ambatan laifin da ke tsakaninsu kamar mutun ya taba zina, sata, ko wani aibu basa iya fadan hakan ko da sun samu sabani
    8. Fahimtarsu kowa ma za'a iya tafiya dashi cinkin Da'awar don suna da division of labour. Duk lalacin mutun akwai abin da zai iya
    .
    9. Sun fi kowa amfani da damarsu don da su Allah ya bada damar da ya bawa Darika zuwa yanzu da canjin yafi haka
    10.Suna raya masallacin ba wasa
    Abubuwa suna da yawa amma zan takaita anan.
    Bilyaminu Ibrahim Yarima
    Daga Birnin tarayya Abuja