Wallahi ban taba zama na saurari malam gumi ba dan abubuwanda ake fada akansa amma yau nasaurari bawan Allannan kuma natabbatar cewa babban malami ne na addini da kuma zamani. Allah yakara ma ilimi
Dadi na da malam akwai bayani me gamsarwa. Inajin dadin yanda yake wayarmana da kai akan wannan zanga-zanga din. Saboda idan zamu fito mu bi shawarar malam sai muyi nasara in sha Allah.
Mu dama muna tare da malam, waenda yanzu suka fara sauraron malam adaalcin da zaku masa shine kukoma kusaurari karatukansa nabaya asannnan zakusan cewa anyi masa sharri sosai,kuma shi malam mafi yawankaratunsa malamai yake koyarwa wasun su kuma sunqi sukoya,Allah ya saka wa malam da Aljannah.
A gaskiya abin da ake yi wa talakawa ya isa. Senator Ndume gaskiya fa ya fada amma an cire shi. Wannan ya nuna cewa yan siyasar mu ba talakawa ne a gaban su ba.
Kin gaskiya halin munafukaine bana tare dashi a lokuta dayawa amma wannan maganan gaskiya ne saboda duniya siyasa akeyi yanzu kuma sai kana da ilimi don haka maganan malam itace mafita Allah ya Saka da Alkhairi
You are very correct excellent observation
Jazakallah Khairan
Gaskiyane sannan mukuma hakkinmune muyada irin wannan lamarin
Allah karawa Mallam lafiya ya jikan baba da rahama
Allah y saka da alkhairi malam, gaskiya kafada, zanga zanga talumana bafashi, Allah y gyaramana kasarmu 🇳🇬 Nigeria
Masha Allah malam Allah kareka
Kaji gaskiya Allah yajikan mahaifah darahama yasa Aljannace makomarsu,
I agree with your assessment ya sheikh.
Gaskiyane ya Sheikh
❤jazakumullah Khairan ❤
Ma sha Allah
Allah ya karama lafiya da Nisan kwana
Wallahi ban taba zama na saurari malam gumi ba dan abubuwanda ake fada akansa amma yau nasaurari bawan Allannan kuma natabbatar cewa babban malami ne na addini da kuma zamani. Allah yakara ma ilimi
Dadi na da malam akwai bayani me gamsarwa. Inajin dadin yanda yake wayarmana da kai akan wannan zanga-zanga din. Saboda idan zamu fito mu bi shawarar malam sai muyi nasara in sha Allah.
Allah ya saka da alkhairi.
ALLAH ya kareka da dukkan sherri Amin.
Jazakallah sheikh ❤❤❤
Allah yataimaki Malam yasaka masa da alkhairi
This is the truth, thank you, Sheikh
Allah saka da Alkairi
Thanks Al'sheckh Gumi ❤❤❤
Allah ya saka maka da mafificin alkairi ya sheikh
Allah bada lada
Allah shiyi Muna mafita.
Wannan gaskiyane Mallam saide aki gaskiya
Sincerely speaking thanks
U
Allah yasaka daalkairi
افضل الجهاد كلمة الحق عند سلطان جائر
Wallahi 💯 Na yarda da fahimtar Malam 👍♥️♥️
Shine yayi bayanin exactly abinda yake Raina 👌
Allah ya saka da alkhairi
Masha allah
Akramakallahu, Barayine bayankan gishiriba Yakamata amusu yanka Kaciya. Shugabanninna basu da ADALCI.
Mu dama muna tare da malam, waenda yanzu suka fara sauraron malam adaalcin da zaku masa shine kukoma kusaurari karatukansa nabaya asannnan zakusan cewa anyi masa sharri sosai,kuma shi malam mafi yawankaratunsa malamai yake koyarwa wasun su kuma sunqi sukoya,Allah ya saka wa malam da Aljannah.
Allah yabiya malam,kaji zance namasu hankali
Allah ya shigemana gaba
Mn
Malam Allah ya saka da alheri
Allah SWT Yasakawa Mallam da alkhairi Muna matukar godiya
Malam Allah ya saka da alheri wallahi ka fadi gaskiya irin bayanan da wasu malaman ke yi game da shugabanci ya taimaka wajen danne talaka a Nijeriya
Excellent. Allah Ya Kare Ka.
A gaskiya abin da ake yi wa talakawa ya isa. Senator Ndume gaskiya fa ya fada amma an cire shi. Wannan ya nuna cewa yan siyasar mu ba talakawa ne a gaban su ba.
allah sk d mafificin alkaire allah yjkn mahaifah
Gaskiya ne malam Allah yasaka maka da alkhairi duk da mun raba jam iyya dakai ina fatan zaka dawo jam iyyarmu ta NNPP kwankwasiyya
Allah yasakama da Alkair malam kafadi gaskiya.Allah yarabamu da munafukan malamai
Allah ya saka da alkhairi sheikh
Malam magajin malam
Gaskiya ne mallam riba ya zama ruwan dare
Malan Ina maka fatan alkhairi Allah ya sakama da alkhairi
Allah yajikan Babanka da Rahama. Shima haka yasha fama da malamai masu san zuciya.
Malan allah yasaka da alkhairi don allah kuyi iyakokarinku da shawarwari Manukau.
Kin gaskiya halin munafukaine bana tare dashi a lokuta dayawa amma wannan maganan gaskiya ne saboda duniya siyasa akeyi yanzu kuma sai kana da ilimi don haka maganan malam itace mafita Allah ya Saka da Alkhairi
Allah ya jukan mallam abubakar m gumi 🙏
I Agree
Allah yakara lafiya Malam da nissn kwana
Western democracy ba addini aciki, domin ba Fadan Allah da manzon sa ne A'ala ba
mayaudara
قال الله قال رسول الله
kawai zamu yadda dashi ba surkulle ba
zanga zanga tabbas halalce
Mi yasa bakuyiwa buhari ba
ما عندهم فكرالسليم
Gumi Kai ba malam bane bakayadah da adihisi ba
matsala dattijo
Kar ka dora kiyayyarka saboda kaji wani Malaminka ya fada, yi kokarin lizimtar karatun Malam don ka gane gaskiya, kabar rikicin Malamai.
Hadithan da yakaranto anan Kai ka ruwaito su.Adai tashi ayi karatu saboda tonawa Kai asiri.
Gaske
Malan ka birge ni
Zagi dattijon malami ko baka yarda da da’awarsa ba rashin tarbiyya ne.
Wannan dajjaal ne ! Allah ya kare musulmi da musulunci daga gare shi
Allah ya bada lada.
Allah ya saka da alkhairi
Masha Allah
Allah ya saka da alkhairi