Da 'dumi-dumi. Abduljabbar da Bello Yabo Sokoto sun hadu. Har an kusa yin rigima

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 67

  • @ismailagarba2912
    @ismailagarba2912 3 ปีที่แล้ว +1

    Hmmmm. Allah ya shirya Abduljabbar idan yanada Batun shiryuwa. Idan kuma Bai shiryuba Allah ya tarwatsa shi da magoya bayansa. Dun Ya Haleem, Ya Aleem , Ya Aleem Ya Azeez. Allah yaga bayansa sauna, wawa, shashasha.

  • @sir_mumeen4708
    @sir_mumeen4708 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah Kara lapiya mln bello yabo

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah ya daukaka malam bello yayi maka sakamako da gidan aljanna .ai ko baban sama kafi karfinshi

  • @gaddafiharuna7830
    @gaddafiharuna7830 3 ปีที่แล้ว +3

    Sunan wani wasan yara kenan wai zilliya. Kai Allah ya sauwaqe

  • @muhammadkhamis580
    @muhammadkhamis580 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah yasa mudace duniya wa lahira...duk cikinku nan..babu wanda zai saurari wani..saboda babu wanda zai kyale yaji ana zagin mallamin sa yayi shuru..kude Allah ya nuna mana ranar zaman lfy shine kawai

  • @abdulrahmanshuaibu2248
    @abdulrahmanshuaibu2248 ปีที่แล้ว

    Allah ya kyauta

  • @salissousouleymahamadouawa5674
    @salissousouleymahamadouawa5674 ปีที่แล้ว

    Allah kara lfy mln bello

  • @savousaadou8466
    @savousaadou8466 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya tabatar da mu akan sunnah

  • @babashehu2209
    @babashehu2209 3 ปีที่แล้ว +3

    Don Allah mallamai Ku daina irin wanga Abu, Ku maida hankaliku wuri koyas da addini Allah ga mabiyanku.

  • @ousseiniissoufouahmed2901
    @ousseiniissoufouahmed2901 3 ปีที่แล้ว +2

    To Allah ya kyauta Ameen

  • @yusufaliyu8011
    @yusufaliyu8011 3 ปีที่แล้ว +4

    hmm wallahi malam bello yayi kokari allah yashiryaddasu insunada rabon shirya

  • @alhajiumma1174
    @alhajiumma1174 3 ปีที่แล้ว +1

    Abdul jabaru bakatashi magana sada yaro ka yayi magana

  • @annasabubakar9835
    @annasabubakar9835 3 ปีที่แล้ว +1

    Wawa banxa, kawai Wanda ya tsine ma kansa, daqiqi, wallahi dama kanawa yanka shege sukayi natsani jin muryan Jan biri

  • @umaraaliyu1578
    @umaraaliyu1578 ปีที่แล้ว

    Yayi

  • @savousaadou8466
    @savousaadou8466 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya taimaki sunna

  • @hammaharounaabdourahamane6499
    @hammaharounaabdourahamane6499 3 ปีที่แล้ว

    Ni Ina ganin wannan Abdul jabbar ya hawkacé kawaï a barshi da hawkar shi.

  • @sulaimanabubakar7254
    @sulaimanabubakar7254 ปีที่แล้ว

    Wawa jaki abdurjabbaru,dabbo

  • @isyaabubakar8396
    @isyaabubakar8396 3 ปีที่แล้ว +1

    Hmm Bello yabo yatsorace

  • @danbozowahausatv9155
    @danbozowahausatv9155 3 ปีที่แล้ว +4

    Masha Allah

  • @rukayyasalisu3913
    @rukayyasalisu3913 ปีที่แล้ว

    Allah ya timaki mussillinci da musilmai Allah yayewa Malaman my albarka bakidaya shikuma Allah ganar dashi gaskiya

  • @aishaaminu8134
    @aishaaminu8134 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya daukaka quran da sunna

  • @user-sx9dq8bs7g
    @user-sx9dq8bs7g ปีที่แล้ว

    Allah sarki

  • @user-wb7oz1gl6e
    @user-wb7oz1gl6e 3 หลายเดือนก่อน +1

    Na shehu don gaskiya aka yi ku! Fada ma shege gaskiya

  • @salisuibrahim3692
    @salisuibrahim3692 3 ปีที่แล้ว +3

    Hmm Abduljabbar kai daqiqi ne wlh

  • @alam4050
    @alam4050 3 ปีที่แล้ว +2

    Abduljabar yafi bello yabo natsuwa tabarmar kunya

  • @moussayoussif4357
    @moussayoussif4357 3 ปีที่แล้ว +2

    Hum subhanallah

  • @halimaibrahim4904
    @halimaibrahim4904 2 ปีที่แล้ว

    Allah ya tsine wa bello yabo

  • @musaisahabdullahi1183
    @musaisahabdullahi1183 3 ปีที่แล้ว +5

    Allah katabbatar mana da wannan zama
    Alfarmar annabi(s)

    • @hannatumuhamud7171
      @hannatumuhamud7171 3 ปีที่แล้ว

      Ameen yahayyu yaqayyum Musa isaabdullahi Allah yatabbatar dashi kuma yataimaki gsky da dut wani maigoyon bayan gsky rbbi yakarya qarya da dut wani magoyin bayan qarya rbbi yaqara daukaka addininsa da masuma addininsa hidima yahayyu yaqayyum

    • @muhammadkhamis580
      @muhammadkhamis580 3 ปีที่แล้ว

      Ameen thuma Ameen

  • @balausmanmustapha9606
    @balausmanmustapha9606 3 ปีที่แล้ว +1

    Bello yabo kada ka sake ka zubarwa kanka mutunci kaida kanka kace ankore ka daga izala kuma ina zaton kana fad'an gaskiya amma kanaso ka lalace. Abduljabbar yafiku gaskiya sharrin littattafan su ibn Taymiyya ne

    • @rabiuabbas9111
      @rabiuabbas9111 3 ปีที่แล้ว

      Saboda bakada ilmi dole kafadi haka

  • @danmameajamagana
    @danmameajamagana 3 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah izala tarushe in Allah yayarda

  • @salisoudankano9448
    @salisoudankano9448 3 ปีที่แล้ว +1

    babu irin cika baki dabeyiba Amma kaji yace wai said malaman kano sunyarda shikare janibin Annabi s a w ba sai wasu malamai sunyardaba kaje kayi kawai ingaskiyane

  • @hameen2224
    @hameen2224 3 ปีที่แล้ว +4

    Shifa daman dan nasiru kabaran nan haka yakeso kawai aita hayaniya shikuma yaki yadda ayi

    • @hannatumuhamud7171
      @hannatumuhamud7171 3 ปีที่แล้ว

      Wllh kuwa hamisun dunya ai kaji yadda yy yawa da malam kai zancema bai iyayinsa sai yayi hayaniya da baqar gardama kuma kasa ido kaga kananan xakaga yakama tsalle tsallen xaman nan

  • @auwalhabubakartotally6165
    @auwalhabubakartotally6165 2 ปีที่แล้ว

    Allah samudace

  • @m.abakahashim1865
    @m.abakahashim1865 3 ปีที่แล้ว +1

    Fatan alheri sunnah

  • @savousaadou8466
    @savousaadou8466 3 ปีที่แล้ว +1

    Sunna sak karya sam

  • @manerbelloibrahimkware8232
    @manerbelloibrahimkware8232 2 ปีที่แล้ว

    Taf

  • @majdibaayou1505
    @majdibaayou1505 ปีที่แล้ว

    🤝🤝😭😭

  • @aliyumusa2239
    @aliyumusa2239 3 ปีที่แล้ว +1

    Haba Bello yabo minene nakindagawaya Kuma katsayamuna 🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣

  • @usmansaboisah9569
    @usmansaboisah9569 3 ปีที่แล้ว +2

    Ni aganina wannan malamin mai suna Bello Yabo Bazai iya zaman muqabala ba, babu natsuwa atare dashi sam, a rikice yake. Abduljabbar yafishi natsuwa.

    • @abdulkarimlawal8150
      @abdulkarimlawal8150 3 ปีที่แล้ว

      Kokuma Abdul jabbar jahiline ai ko wannan Kiran wayan da yayi yace zai naima a zauna bazai yadda a zauna din ba

    • @usmansaboisah9569
      @usmansaboisah9569 3 ปีที่แล้ว

      @@abdulkarimlawal8150 Haba Malam, wai akwai tiqeqen jahili kamar Bello Yabo? Abduljabbar fa yayi masa tambaya cewa menene taarifin muqabala a Larabci? Bello Yabo yace baisani ba kuma wallahi bainisaninba. Kai kuma kazo kace Abduljabbar jahine saboda son zuciya. Kokuwa baka saurari tattauawar tasu dakyau bane?

    • @abdulkarimlawal8150
      @abdulkarimlawal8150 3 ปีที่แล้ว

      @@usmansaboisah9569 to kaga hakan ma Yakara nunamin kaima jahili ne kuwa to so kake yace yasan abinda baisani ba indai Kai Mai ilimine to duk abinda baka saniba fitowa zakayi idan akama tambaya akai kanuna baka Sani Amma yanzun na Kara tabbatawa kaima jahiline na tsaya Ina magana dakaima Bata lokacine

    • @usmansaboisah9569
      @usmansaboisah9569 3 ปีที่แล้ว

      @@abdulkarimlawal8150 Agaisheka shugaban masu ilimi. Aikai naga kanada ilimi sosai. Amma kash! Wato idan mutum ya karanta rubutun Hausarka dakyau, yasan cewa kai tiqeqen jahili ne saboda bakasan ina ake saka alamar tambayaba, bakasan ina ake saka waqafiba ko alamar tsayawa, ko kuma kalmar daya kamata ta dauki babban harafi ko qaramin harafi. Duk rubutun ka babu qa'idoji, cakudene kawai da kwamacala kakeyi. Wannanfa wai da Harshenka na Hausa kenan balle ayi maganar Turanci ko Larabci. Saboda haka ni awurina, ire-irenku kokun kwana dubu kuna cemin jahili ai bazai dameniba. Aqarshe ina mai baka shawara don Allah kaje kakoyo rubutun Hausa sosai sannan kadawo. Soboda duk duniya tana kallon abinda kake rubutawa, ba tsakanina dakai bane kawai.

    • @abdulkarimlawal8150
      @abdulkarimlawal8150 3 ปีที่แล้ว

      @@usmansaboisah9569 Masha ALLAH ashedai kana gane hausar tawa tunda Ni ai asalina ba ba haushe bane Kuma gashi kana gane yaran ka da nake magana dakai 💯 tunda har kana iyamin reply da Kuma yaran ka Kuma maganar farko ita ake amfani dashi tunda har kakirani damai ilimi tunda daga baya kacemin jahili bazai dameni ba Wanda yafi kowa darajama wasu suncemai jahili kaga alamar Ni nayi koyi da shugaban mu annabin mu kaga hakan ma farinciki yasani 💯 Kuma shi ilimi basai kafito kace kana dashi ba duniya ce zata nunar dacewa Kai mai ilimine Amma gashi Kai kuru kuru akala man kama sunnu na kai cikakken zindikin jahiline shawarar dazan baka kafita daga hanyar Yan kogo kaje kakoma gaban masu ilimi kazauna ka koyi abinda annabi yabarma yan bayansa

  • @ishaqibrahimabba6560
    @ishaqibrahimabba6560 3 ปีที่แล้ว +1

    To shi Abduljabbar me yasa yake gudun malaman Kano irin su Dr Rabiu Rijiyar Lemo, Mallam Al-qasim Hotoro, Mallam Muhammadu Kabir Abdulhamid? Ga masu neman shi ido rufe kuma suna gari daya amma ya tsere yana son tafiya Sokoto.
    Ni Bello yabo ya burge ni da ya share shi domin ba gaskiya yake so ba.

  • @adammustapha903
    @adammustapha903 3 ปีที่แล้ว

    Hhhm idan ana maganar ilmi waye bello yabo hhhhm amma allah yakaimu zakugani🤣🤣🤣🤣

  • @aminuidris4243
    @aminuidris4243 3 ปีที่แล้ว +1

    Hhhhhhh bello yabo wlh bazai iyaba m abduljabbar yafisu gaskiya wlh

  • @salamykkk273
    @salamykkk273 3 ปีที่แล้ว +2

    🤔🤔

  • @user-vg6lr6hz1b
    @user-vg6lr6hz1b 3 ปีที่แล้ว +2

    ههههه 😃 الحمد لله

    • @dustinelian4098
      @dustinelian4098 2 ปีที่แล้ว

      you all probably dont care at all but does anybody know of a way to get back into an Instagram account?
      I stupidly lost the password. I would love any help you can offer me

    • @jamisondangelo8829
      @jamisondangelo8829 2 ปีที่แล้ว

      @Dustin Elian Instablaster :)

    • @ilacisse5242
      @ilacisse5242 2 ปีที่แล้ว

      لابس

  • @salisoudankano9448
    @salisoudankano9448 3 ปีที่แล้ว +1

    Kai munafikine

  • @m.abakahashim1865
    @m.abakahashim1865 3 ปีที่แล้ว

    Chiday wannan dan chi a chege ne wallahi duk yanda akeso ayidachi say chiyi kowana dan chegiya jahili

  • @rabiuabbas9111
    @rabiuabbas9111 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kyauta

    • @isahsani622
      @isahsani622 3 ปีที่แล้ว

      Abduljabbar kai gaskiya mana kamar tsohonka