Dan Allah kudaina abun da zai raba kan musilmi dan Allah kubarmu da abinda ya damemu idan ba,a kawo abinda zai hada kan musilmi be kamata a kawo abinda zai raba kansu ba
musulmidai musilmi ne masalaci dai masalaci ne ba wanda yafi wani sai wanda yafi tsoran sa ni banga wani abun cece kuce ba ku a naku tuna nin duk wanda ba dan izala ba dan bidia ne ya kamata ku cenza tuna mudai alhamdulillah darika alkairi ce a garemu
اللهم انانسألك الهدي و التقي و العفاف و الغني
Inna kira da kungiyar izala dan Allah karsuce komai game da faruwar wannan lamarin, Allah ya taimaki kunyar izala.
Allah sarki rayuwa abu Aisha kana kukari gaskiya muna godiya sosai allah ya kara lfy allah ya bada ikwan gina wani masallacin acigaba da ibada .
amin amin.
Allah ya sa mudace duniya da lahira amin
Ameen
Allah ya kyauta kuma allah yasa mudace
Masha Allah Allah ya qara wa rayuwa albarka mln gsky muna anfanuwa da kai
Dan Allah kudaina abun da zai raba kan musilmi dan Allah kubarmu da abinda ya damemu idan ba,a kawo abinda zai hada kan musilmi be kamata a kawo abinda zai raba kansu ba
Allah yana tare da mai gaskiya
Alllah ya kwaut. Sosai kam kungiyar sunnatanada kudin dazata gina kowani irin Masallaci. Alllah yakara daukaka Muslinci da musulmi baki daya.
wai masallacin akeyiwa shara'a lallai duniya tazo karshe
Massalacin mallam jafar
Allah yasa mudace
Allah yaqarawa daukaka sunnah da malaman sunnah yarusa bidi'a da malaman bidi'a
Amin
Hhhm wannan lamari na karibulla zai kai bayin Allah ga fara bauta wa wanin Allah, Allah ya rufa mana asiri
Allah bazai basu nasara ba
Allah Yamuna jagoranci
Toh ai bamuji danjarida ya kira suna yan darikaba. Dan uwa musulmi dan uwan musulmi ne kudena raba kan al,umma
Wai kunguiya ci gaba al umma. Kai jama'a!!! Wanna duniya na ban tsoro
😭😭😭
السلام عليكم
Hakane kuma mutane murika ankara mukiyaye muji tsoran allah karmu kaikanmu mubaro
musulmidai musilmi ne masalaci dai masalaci ne ba wanda yafi wani sai wanda yafi tsoran sa ni banga wani abun cece kuce ba ku a naku tuna nin duk wanda ba dan izala ba dan bidia ne ya kamata ku cenza tuna mudai alhamdulillah darika alkairi ce a garemu
Massalacin mallam jafar kano
Yakamata muslumai muzama masu hadinkai
8:12 😂😂 kai mutani
هؤلاء لا يعقلون